• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ban taba fargaba ko tsoron shirya juyin mulki ba – Babangida

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 8, 2018
in Babban Labari, Rahotanni
0
Ibrahim Babangida

Ibrahim Babangida

Sunan Janar Ibrahim Babangida ya fara fitowa a duniya, tun a ranar 13 Ga Fabrairu, 1976, ranar da abokin sa Kanar Bukar Suka Dimka ya kashe Shugaban Kasa na mulkin soja a lokacin, Janar Murtala Ramat Mohammed wajen karfe 8:30 na safiyar ranar.

Bayan da Dimka ya kashe Murtala, sai ya zarce Gidan Radiyon Tarayya da ke Lagos, inda ya fara yin sanarwar ya yi juyin mulki. Sai dai kuma ya na cikin yi wa ‘yan Najeriya jawabi, sai Babangida ya darkaki gidan radiyon ya na jagorantar rundunar da aka tura ta murkushe Dimka.

Babangida ya ritsa Dimka a gidan radiyo, kuma ya yi masa hilar da ya hana shi ci gaba da gudanar da jawabin kwace mulki da ya fara. Babangida ya hana Dimka yin nasara, amma kuma bai kamu ba, saboda ya tsallake ya gudu a lokacin. Sai daga baya aka kama shi.

Tun daga waccan rana ce zakaran Babangida ya yi carar da har sai da ta kai shi ga shugabancin kasar nan.

Kwanaki kadan kafin ya cika shekaru 77 a duniya. Jaridar THE CREST ta samu zantawa da shi a gidan sa da ke Minna, inda ya yi bayani kan batutuwa da dama, kamar yadda za ku karanta, bayan PREMIUM TIMES ta samu amincewar The Crest ta fassara tattaunawar.

A ranar 24 Ga Yuli aka yi hirar da shi, a lokacin ya na saura wata daya ya cika shekaru 77 a duniya. Ya yi magana kan batutuwa da dama banda guda daya, shi ne sabanin da ya shiga tsakanin sa da Muhammadu Buhari, shugaban kasa na yanzu, wanda Babangida ya yi wa juyin mulki a wancan lokacin.

TAMBAYA: A yanzu ka cika shekaru 77, mene ne babbar nasarar ka ko kuma cikas da ka samu a rayuwa?

IBB: To na farko dai zan fara da cewa a lokacin da aka dauke ni aikin soja a matsayin matashin jami’in soja a Makarantar Koyon Aikin Soja ta Indiya. A lokacin ina cike da kuzarin bauta wa kasa ta.

Na biyu kuma a lokacin da ka ke aikin kishin bautar kasar ka, za ka ci karo da mutane iri daban-dadan domin a taimaka a kare lafiya da rayukan jama’a da dukiyoyin su. Babbar nasara a lokacin ita ce wai ni din nan, Manjo Babangida a lokacin sai ga ni ina jagorantar bataliyar sojoji 500 da ke a karkashi na.

Kenan, dole ka damu da su, ka kuma damu da yadda za ka yi kokarin ganin sun amince da kai, su na da yakinin cewa a matsayin ka na jagoran su, ba za a fita yaki ka kai su inda za a baro gawarwakin su a can ba. Ina farin cikin yadda na rika cudanya da su, ina ba su horo har ma ina cin abinci tare da su.

Har wasa muka rika yi tare da su, su ka yi amanna da ni sosai. A duk lokacin da suka ji za mu fita yaki, ko kadan ba za ka ma ga alamar fargaba a zukatan su ba.

TAMBAYA: Guda nawa daga cikin wadannan bataliya da ka rike ke tare da kai a yanzu?

IBB: A gaskiya ba su da yawa fa. Amma akwai kalilan, kuma tsufa ya kam masu sosai. Ba ma za ka iya gane su ba idan ka gan su.

Amma wadanda suka san ka sosai su na cewa ko bayan shekara 20 idan ka ga abokan da ka yi aikin soja da farko tare da su, ka kan shaida su, kuma ka kira sunan mutum a nan take. Shin ya aka yi ka iya gane mutane haka?

A lokacin da muke tasowa cikin aikin soja, an koya mana wani salon tantance mutane, inda za ka hardace sunan sojoji, sunan matan su da sunayen ‘ya’yan su. Har gasa mu kan yi don a ga wanda ya fi yin hardar rike sunaye da yawa. To daga nan ne rike sunayen mutane ya zame min jiki.

TAMBAYA: To bari dai mu shiga batutuwa muhimmai tukunna. Abokan aikin ka da dama, har da Benjamin Adekunle sun dauke ka dan siyasar soja. Me za ka ce?

IBB: Ai ka ga dai ni ban ma taba rike wani mukami na soja a lokacin da za a ce ya shafi nau’in siyasa ba.

A lokacin da muke mulkin soja kuma, ai mu na da ministoci da gwamnoni, wadanda muke kallon mukamai na siyasa suke rike. To ka ga a irin wannan na yin aiki da mutane da yawa, kuma na yi abokai da dama, wadanda za mu je yawo tare, mu halarci taruka sosai duk a tare.

TAMBAYA: Shin za a iya jera siyasa kafada da kafara da aikin soja kuwa?

IBB: Ni ina ganin za a iya yin haka domin su sojoji ai su na karkashin mulkin dimocradiyya ne. Saboda tun a soja an mana horo kuma mun horu da cewa mu tari mutuwa gadan-gadan, babu maganar mu tsaya mu yi aiki da hankali ko tunni.

TAMBAYA: Yallabai abin da ya sa na kawo maka batun kasancewar soja tsoma kafa a siyasa, shi ne kusan duk wani juyin mulki da aka yi, da hannun ka a ciki. Ko ba haka ba ne?

Lallai haka ne.

TAMBAYA: Me ya ke jan hankalin ka tun daga juyin mulkin 15 Ga Janairu, 1966?

IBB: A lokacin ai ka ga ina karamin jami’in soja. Ba da ni aka shirya yakin ba tun da farko. Daga baya, bayan an yi juyin mulki a Kaduna, an rika sanya mu wasu ayyuka a lokacin.

TAMBAYA: Kamar wace rawa ce ka taka lokacin?

IBB: Na jagoranci wata runduna, amma aikin mu shi ne mu fita domin mu kare wani yanki da ake ganin tashin hankali ka iya barkewa ko a Lagos, Kaduna ko Ibadan.

TAMBAYA: Juyin mulkin da Dimka ya gigita kasar nan matuka. Ya ka ji a lokacin?

IBB: Ba zan manta a lokacin Kanar Ibrahim Taiwo ya na gaba da ni. Wanda ya yi gwamnan Kwara, kuma aka kashe shi a juyin mulkin 13 Ga Fabrairu, 1976 din da Dimk suka shirya.

Wata rana sai ya ga ina karanta wani littafi, mai suna ‘Yadda ake shirya juyin mulki.’ Sai ya ce min “Ibrahim, ka tabbatar cewa ka karance littafin kaf, kuma ka tabbatar ka hardace babi na 23 a cikin kan ka.

TAMBAYA: Me wannan babi na 23 ya kunsa?

IBB: Wannan babi ya na magana ce kan sakamakon abin da zai samu wanda ya shirya juyin mulki amma bai yi nasara ba. Ya ce min, ka tuna, idan ba ka yi nasara ba, to kashe ka fa za a yi. Ya ce min ka san abin da babin ya kunsa, domin idan ma ka shirya juyin mulki ba ka yi nasara ba, to kwanan ka ya kare.

TAMBAYA: Kuma sai wannan gargadin bai shiga zuciyar ka ba ko?

IBB: Ai bai shiga zuciya irin wannan gargadin, sai ma ka kara samun kwarin guiwa kawai. Domin za ka rika kallon kan ka a matsayin wanda ke sadaukar da ran sa kan bauta wa kasar sa. Sannan kuma za ka kalli kan ka cewa ga wani abu da ake aikatawa ba daidai ba. Sai kuma ka raya a zuciyar ka cewa za ka shiga ka gyara.

TAMBAYA: To amma tunda har ka san hukuncin kisa ne a kan wanda ya shirya juyin mulki bai yi nasara ba, shin ba ka tunanin shirya juyin mulki kamar kashe kan ka ne da kan ka?

IBB: A’a. Wannan karfin hali ne da kuma taurin rai da kuma taurin kai.

Tags: AbiolaHausaIbrahim BabangidaNajeriyaPREMIUM TIMESTambaya
Previous Post

Rashin isasshen barci na rage karfin mazakutan namiji -Bincike

Next Post

Rashin saka hannu a dokar Zabe da Buhari ya yi daidai ne – Sanata Ahmed Lawan

Next Post
Ahmed lawan

Rashin saka hannu a dokar Zabe da Buhari ya yi daidai ne - Sanata Ahmed Lawan

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed
  • Gwamnatin Tarayya ta fara raba wa fakirai da talakawan jihar Kebbi tallafin kudade
  • Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC
  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong
  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.