• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ban taba fargaba ko tsoron shirya juyin mulki ba – Babangida

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 8, 2018
in Babban Labari, Rahotanni
0
Ibrahim Babangida

Ibrahim Babangida

Sunan Janar Ibrahim Babangida ya fara fitowa a duniya, tun a ranar 13 Ga Fabrairu, 1976, ranar da abokin sa Kanar Bukar Suka Dimka ya kashe Shugaban Kasa na mulkin soja a lokacin, Janar Murtala Ramat Mohammed wajen karfe 8:30 na safiyar ranar.

Bayan da Dimka ya kashe Murtala, sai ya zarce Gidan Radiyon Tarayya da ke Lagos, inda ya fara yin sanarwar ya yi juyin mulki. Sai dai kuma ya na cikin yi wa ‘yan Najeriya jawabi, sai Babangida ya darkaki gidan radiyon ya na jagorantar rundunar da aka tura ta murkushe Dimka.

Babangida ya ritsa Dimka a gidan radiyo, kuma ya yi masa hilar da ya hana shi ci gaba da gudanar da jawabin kwace mulki da ya fara. Babangida ya hana Dimka yin nasara, amma kuma bai kamu ba, saboda ya tsallake ya gudu a lokacin. Sai daga baya aka kama shi.

Tun daga waccan rana ce zakaran Babangida ya yi carar da har sai da ta kai shi ga shugabancin kasar nan.

Kwanaki kadan kafin ya cika shekaru 77 a duniya. Jaridar THE CREST ta samu zantawa da shi a gidan sa da ke Minna, inda ya yi bayani kan batutuwa da dama, kamar yadda za ku karanta, bayan PREMIUM TIMES ta samu amincewar The Crest ta fassara tattaunawar.

A ranar 24 Ga Yuli aka yi hirar da shi, a lokacin ya na saura wata daya ya cika shekaru 77 a duniya. Ya yi magana kan batutuwa da dama banda guda daya, shi ne sabanin da ya shiga tsakanin sa da Muhammadu Buhari, shugaban kasa na yanzu, wanda Babangida ya yi wa juyin mulki a wancan lokacin.

TAMBAYA: A yanzu ka cika shekaru 77, mene ne babbar nasarar ka ko kuma cikas da ka samu a rayuwa?

IBB: To na farko dai zan fara da cewa a lokacin da aka dauke ni aikin soja a matsayin matashin jami’in soja a Makarantar Koyon Aikin Soja ta Indiya. A lokacin ina cike da kuzarin bauta wa kasa ta.

Na biyu kuma a lokacin da ka ke aikin kishin bautar kasar ka, za ka ci karo da mutane iri daban-dadan domin a taimaka a kare lafiya da rayukan jama’a da dukiyoyin su. Babbar nasara a lokacin ita ce wai ni din nan, Manjo Babangida a lokacin sai ga ni ina jagorantar bataliyar sojoji 500 da ke a karkashi na.

Kenan, dole ka damu da su, ka kuma damu da yadda za ka yi kokarin ganin sun amince da kai, su na da yakinin cewa a matsayin ka na jagoran su, ba za a fita yaki ka kai su inda za a baro gawarwakin su a can ba. Ina farin cikin yadda na rika cudanya da su, ina ba su horo har ma ina cin abinci tare da su.

Har wasa muka rika yi tare da su, su ka yi amanna da ni sosai. A duk lokacin da suka ji za mu fita yaki, ko kadan ba za ka ma ga alamar fargaba a zukatan su ba.

TAMBAYA: Guda nawa daga cikin wadannan bataliya da ka rike ke tare da kai a yanzu?

IBB: A gaskiya ba su da yawa fa. Amma akwai kalilan, kuma tsufa ya kam masu sosai. Ba ma za ka iya gane su ba idan ka gan su.

Amma wadanda suka san ka sosai su na cewa ko bayan shekara 20 idan ka ga abokan da ka yi aikin soja da farko tare da su, ka kan shaida su, kuma ka kira sunan mutum a nan take. Shin ya aka yi ka iya gane mutane haka?

A lokacin da muke tasowa cikin aikin soja, an koya mana wani salon tantance mutane, inda za ka hardace sunan sojoji, sunan matan su da sunayen ‘ya’yan su. Har gasa mu kan yi don a ga wanda ya fi yin hardar rike sunaye da yawa. To daga nan ne rike sunayen mutane ya zame min jiki.

TAMBAYA: To bari dai mu shiga batutuwa muhimmai tukunna. Abokan aikin ka da dama, har da Benjamin Adekunle sun dauke ka dan siyasar soja. Me za ka ce?

IBB: Ai ka ga dai ni ban ma taba rike wani mukami na soja a lokacin da za a ce ya shafi nau’in siyasa ba.

A lokacin da muke mulkin soja kuma, ai mu na da ministoci da gwamnoni, wadanda muke kallon mukamai na siyasa suke rike. To ka ga a irin wannan na yin aiki da mutane da yawa, kuma na yi abokai da dama, wadanda za mu je yawo tare, mu halarci taruka sosai duk a tare.

TAMBAYA: Shin za a iya jera siyasa kafada da kafara da aikin soja kuwa?

IBB: Ni ina ganin za a iya yin haka domin su sojoji ai su na karkashin mulkin dimocradiyya ne. Saboda tun a soja an mana horo kuma mun horu da cewa mu tari mutuwa gadan-gadan, babu maganar mu tsaya mu yi aiki da hankali ko tunni.

TAMBAYA: Yallabai abin da ya sa na kawo maka batun kasancewar soja tsoma kafa a siyasa, shi ne kusan duk wani juyin mulki da aka yi, da hannun ka a ciki. Ko ba haka ba ne?

Lallai haka ne.

TAMBAYA: Me ya ke jan hankalin ka tun daga juyin mulkin 15 Ga Janairu, 1966?

IBB: A lokacin ai ka ga ina karamin jami’in soja. Ba da ni aka shirya yakin ba tun da farko. Daga baya, bayan an yi juyin mulki a Kaduna, an rika sanya mu wasu ayyuka a lokacin.

TAMBAYA: Kamar wace rawa ce ka taka lokacin?

IBB: Na jagoranci wata runduna, amma aikin mu shi ne mu fita domin mu kare wani yanki da ake ganin tashin hankali ka iya barkewa ko a Lagos, Kaduna ko Ibadan.

TAMBAYA: Juyin mulkin da Dimka ya gigita kasar nan matuka. Ya ka ji a lokacin?

IBB: Ba zan manta a lokacin Kanar Ibrahim Taiwo ya na gaba da ni. Wanda ya yi gwamnan Kwara, kuma aka kashe shi a juyin mulkin 13 Ga Fabrairu, 1976 din da Dimk suka shirya.

Wata rana sai ya ga ina karanta wani littafi, mai suna ‘Yadda ake shirya juyin mulki.’ Sai ya ce min “Ibrahim, ka tabbatar cewa ka karance littafin kaf, kuma ka tabbatar ka hardace babi na 23 a cikin kan ka.

TAMBAYA: Me wannan babi na 23 ya kunsa?

IBB: Wannan babi ya na magana ce kan sakamakon abin da zai samu wanda ya shirya juyin mulki amma bai yi nasara ba. Ya ce min, ka tuna, idan ba ka yi nasara ba, to kashe ka fa za a yi. Ya ce min ka san abin da babin ya kunsa, domin idan ma ka shirya juyin mulki ba ka yi nasara ba, to kwanan ka ya kare.

TAMBAYA: Kuma sai wannan gargadin bai shiga zuciyar ka ba ko?

IBB: Ai bai shiga zuciya irin wannan gargadin, sai ma ka kara samun kwarin guiwa kawai. Domin za ka rika kallon kan ka a matsayin wanda ke sadaukar da ran sa kan bauta wa kasar sa. Sannan kuma za ka kalli kan ka cewa ga wani abu da ake aikatawa ba daidai ba. Sai kuma ka raya a zuciyar ka cewa za ka shiga ka gyara.

TAMBAYA: To amma tunda har ka san hukuncin kisa ne a kan wanda ya shirya juyin mulki bai yi nasara ba, shin ba ka tunanin shirya juyin mulki kamar kashe kan ka ne da kan ka?

IBB: A’a. Wannan karfin hali ne da kuma taurin rai da kuma taurin kai.

Tags: AbiolaHausaIbrahim BabangidaNajeriyaPREMIUM TIMESTambaya
Previous Post

Rashin isasshen barci na rage karfin mazakutan namiji -Bincike

Next Post

Rashin saka hannu a dokar Zabe da Buhari ya yi daidai ne – Sanata Ahmed Lawan

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Ahmed lawan

Rashin saka hannu a dokar Zabe da Buhari ya yi daidai ne - Sanata Ahmed Lawan

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan sanda sun ceto yara 9 da aka yi garkuwa da su a Zamfara
  • FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air
  • Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto
  • CIRE TALLAFIN MAI: ‘Yan Najeriya na dandana tsadar kayan abinci da motocin sufuri
  • TASHIN HANKALI: Saboda lalacewa yanzu, har Nas-Nas na fede mutum asibitoci

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.