• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

CIKAR NAJERIYA SHEKARU 58 DA SAMUN ’YANCI: Jawabin Shugaba Muhammadu Buhari Dalla-dalla

Mohammed LerebyMohammed Lere
October 2, 2018
in Rahotanni
0
PRESIDENT BUHARI MUhammadu

PRESIDENT BUHARI MUhammadu

CIKAR NAJERIYA SHEKARU 58 DA SAMUN ’YANCI: Jawabin Shugaba Muhammadu Buhari Dalla-dalla

BA ZA MU BARI BOKO HARAM SU HANA YARANMU SAMUN ILMI BA

“A kowane lokaci, muna yi wa wadanda rikicin Boko Haram ya shafa da iyalansu fata da kuma addu’o’i nagari. Bayan haka, muna sane da cewa manufofin Boko Haram sun hada da kame wurare da gurgunta sha’anin dimokradiyyar mu da hana ’ya’yan mu samun ilimi. Ba za mu taba lamunta su yi nasara a kan haka ba.

SADAUKARWAR JAMI’AN TSARON MU

“A daidai nan, zan so na yi jinjina ga sojojinmu mazansu da mata, ’yan sanda gami da sauran jami’an tsaro hada hukumomin tsare doka, wadanda ke ta gudanar da ayyukansu cikin mawuyacin hali don kare lafiyar kasarmu. A wannan hali, da yawa daga cikinsu sun sadaukar da rayuwarsu don kare kasa.

“A matsayina na shugabansu baki daya, ina mai tabbatar wa dakarun namu cewa zan ci gaba karfafa musu ta hanyar zurfafa kwarewarsu da samar musu dukkan kayayyakin da suke bukata domin ba su damar samun nasara a filin daga. Ina nan ina nazarin dukkan rahotannin da suka zo gabana dangane da hakkokinsu da na iyalansu.

“TSAFTACE YANKIN NEJA-DELTA

“Ba mu yi kasa a guiwa ba wajen kokarin tsaftace yankin Niger Delta, tare da saka wa matasan yankin kaimi da kuma sake farfado da harkokin rayuwa a yankin, za mu bunkasa su yadda ya kamata domin ba su tabbacin samun makoma mai kyau gare su da ma kasa baki daya.

YADDA ZA MU MAGANCE RIKICIN MAKIYAYA DA MANOMA

“Dadaddiyar matsalar nan ta rashin jituwa a tsakanin manoma da makiyaya wadda wasu masu son tarwatsa kasarmu suka haddasa ta, kawo yanzu an yi nisa da kokarin shawo kanta. Za mu ci gaba da mara wa kungiyoyi da gwamnatoci a matakin kananan hukumomi da jihohi har ma da shugabannin addini da na gargajiya baya, wajen samar da mafita ta din-din-din ga wannan matsalar.

“Da yake matsala ce da ake fama da ita a wurare daban-daban, mun hada hannu don yin aiki tare da kasashen da ke fama da irin matsalar domin tallafa mana. Da wannan, ina gargadin cewa duk wadanda aka samu da hannu a rikicin da sunan bai wa manoma ko makiya kariya, za su fuskanci fushin hukuma. Saboda haka muke kira ga dukkan ’yan Nijeriya masu son zaman lumana da su guji duk wani abu da ke da alaka da wannan rikici walau a cikin gida ko ketare don kuwa abu ne wanda ba shi da madogara a addini ko a kabilanci.

MATSALAR KAFEWAR TAFKIN CHADI

“Irin mummunan sakamakon da tsukewar Tabkin Cadi da kuma gurbatar da harkokin hakar mai ke haifarwa ga rayuwar jama’a da kuma harkokin rayuwa, wannan kadai ya isa mu yi gaba-gaba wajen kokarin samar tsaftataccen muhalli kuma mai inganci. Don haka za mu ci gaba da neman gudunmawa daga ketare don tallafa mana a wannan bangaren.

DAKILE CIN HANCI DA RASHAWA

“Muna ci gaba da samun tagomashi a harkar yaki da rashawa domin kwato kudade da kadarorin gwamnati da aka sace duk da irin tirjiyar da wasu ke nunawa. Abin kunyar da aka saba tafkawa a baya na wawure makudan kudade, babu shi a yau. Haka ma harkallar mai ba a bisa ka’ida ba da kuma kwangiloli barkatai da ba a aiwatar da su, hakan ya zama tarihi.

AYYUKAN INGANTA AL’UMMA

“Wannan kuwa abu ne da za a iya gani a zahiri cewa, mun iya aiwatar da ayyukan more rayuwa da dama da dan abin da muke da shi. Kamar hanyoyi da layin dogo da tashar jiragen sama da na ruwa, hakkin ma’aikata wadanda ke bakin aiki da ma wadanda suka yi ritaya, kula da manyan gadoji, fannin makashi da lantarki, makarantu, biyan bashin fanshon da muka gada da sauransu.

HABBAKA TATTALIN ARZIKI

“A yau, masu zuba jari na cikin gida da ketare na harkokinsu a Nijeriya hankali kwance. Mun dauke matakan da suka dace domin taimaka wa masu zuba jari da kuma nagartattun kwastomomi, matakan da za su taimaka mana wajen cimma bukatun da ake nema nan da wasu shekaru masu zuwa.

“Sannu a hankali muna muna karfafa tattalin arzikinmu ta hanyar kyautata darajar Naira. Muna kokarin gina tattalin arzikin da babu bukatar dogaro ga mai. A hannu guda, muna samun amfani gona mai yawa duk da kalubalen ambaliyar da ake fuskanta a wasu sassan kasar.

“Wadannan kyawawan sakamako kuwa, an same su a dalilin kwazo da aiki tukuru da muka nuna wajen kokarin cimma alherin da muka rasa tun bayan dawowar dimokuradiyya a 1999.

TASIRIN MATA A CI GABAN KASA

“Lamarin matasa na gabanmu a kowane lokaci. Saboda sun kasance ja-gaba a shaanin samun ’yancin kai. Sun fafata a fagen daga don tabbatar da hadin kan kasa. Sannan su ne suka yi gwagwarmayar raya dimokradiyya da kuma ’yancin dan-Adam a wannan kasa tamu a lokutan da neman hakan ke da hadarin gaske, musamman ma biyo bayan zaben 12 ga watan Yunin 1993 da na 2015 mai cike da tarihi.

“Ko a yau, matasa na da tasiri wajen cigaba da bunkasar kasar nan a dukkanin fannoni. Kama daga fannin fasaha da fannin noma, hakar madinai da sauransu. Baki daya, kokari muke wajen gina tattalin arziki mai dorewa.

“A tsakanin shekaru uku da suka gabata, mun samar da wasu tsare-tsare da shirye-shirye don bunkasa matasa don ba su rayuwa mai inganci. Mun amince da dokar nan ta bai wa matasa damar tsayawa takarar manyan mukamai, ta ‘not too young to run’, don bai wa matasa damar shiga a yi da su a harkar jagoranci da ma dimokradiyyar kasar mu.

SHIRIN CIYARWA A MAKARANTUN FIRAMARE

Shirin ciyar da yara a makarantun firamare an samar da shi ne domin karfafa wa yara shiga makaranta da kuma zuwa makaranta akan kari. Muna ci gaba da yin abin da ya kamata, domin tallafa wa kananan makarantu da jam’io’i wanda tuni an bada kudaden da za a yi amfani da su wajen samar da ingantattun kayan aiki, samar da shirye-shiryen bada horo don iya dogaro da kai hada da shirin tallafa wa mutanen da rikicin ta’addanci ya rutsa da su da ma wadanda harkar safarar mutane ta rutsa da su.

ILLAR SOSHIYAL MIDIYA NA BOGI

“Ba mu fuskanci irin wannan kalubalen ba a can baya. Don haka ya zama wajibi mu tashi mu yaki yadda ake amfani da kafafen sada zumunta na zamani (soshiyal midiya) da suka saba wa manufofinsu. In ba haka ba, to fa dukkanin cigaban da muka samu tun bayan maido da dimokradiyya a 1999 za su bi ruwa kenan.

INGANTA HARKOKIN ZABE

“Na maida hankali matuka wajen ganin fannin zabe ya inganta ta yadda za a rika samun gudanar da sahihihan zabubbuka, wanda hakan zai bai wa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa za ta amsa sunanta yadda ya kamata, a samu wadatar ma’aikata da kuma wadatattun kayan aiki.”

Tags: 'Yan cin KaiBoko HaramBuhariLabaraiNajeriyaPremium Times Hausa
Previous Post

GOMBE: Ba ayi adalci a zaben fidda dan takarar gwamna na PDP ba – Jamilu Gwamna

Next Post

Jami’an Majalisar Dinkin Duniya UN za su kawo ziyarar aiki garin Maiduguri, Bama da Abuja a watan Oktoba

Next Post
IDP-camp

Jami'an Majalisar Dinkin Duniya UN za su kawo ziyarar aiki garin Maiduguri, Bama da Abuja a watan Oktoba

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘURUNƘUS: Atiku Abubakar ya lashe zaɓen fidda ɗan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP
  • ZAƁEN FIDDA-GWANI: Cin hancin da ‘deliget’ za su karɓa a hannun ‘yan takara zai ƙasa dagula matsalolin da ƙasar nan ke fama da su -Sheikh Gumi
  • FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku
  • IDO NA GANIN IDO: Dalilin baza jami’an mu filin zaɓen fidda-gwanin PDP a Abuja -EFCC
  • TURA TA KAI BANGO: Dalilin da ya sa dole na hakura da takarar sanatan Kebbi – Aliero

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.