• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

2019: ‘Kabali da Ba’adin’ da ta dabaibaye ’yan takarar shugaban kasa a PDP

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 2, 2018
in Rahotanni
0
Rabiu Musa Kwankwaso

Rabiu Musa Kwankwaso

Idan ba taka-tsantsan aka yi ba, jam’iyyar PDP za ta iya tsintar kan ta a cikin wata gagarimar rafkannuwar da idan ba ta yi aune ba, to ‘kabali ko ‘ba’adin’ siyasa ba zai iya gyara rikirkicewar ta ba, ballanta har ta yi tunanin sake komawa kan mulki a zaben 2019.

PDP DAGA JIYA ZUWA YAU

Tun bayan da aka hambarar da jam’iyyar a kan kujerar mulki a zaben 2015, bayan shafe shekaru 16 da ta yi daure da zaren damben dukan jam’iyyun adawa, a yanzu kuma jam’iyyar ta yi ta kokarin yi wa kan ta wanka da sabulu tare da fesa turare, har ta fara jawo sabbin mambobi, da nufin sake kwace mulki daga hannun APC a zaben 2019.

Sai dai kuma wannan muradi na ta zai iya samun babbar barazana, ganin yadda ‘yan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar sun fi dozin daya, kuma kowanen su ya na harin shi ya ke so PDP ta tsaida takara a zaben shugaban kasa na ranar 16 Ga Fabrairu, 2019.

JERIN CARBIN ‘YAN TAKARAR SHUGABAN KASA: Wane ne ba wane ne ba?

Ya zuwa yanzu akwai gagga kuma mashahuran ‘yan takara har 14 da ke ta kai gwauro sun a kuma kai mari domin ganin kowa shi aka tsaida a takarar shugaban kasa a gangamin da jam’iyyar za ta yi, cikin watan Oktoba, watanni biyu kafin karshen shekara.

Yayin da suka fara banke-banken juna wajen yankan fam na neman tsayawa takara, har ma wasu sun fara kaddamar da gangamin fitowar su takara, wasun su sun fara fitowa su na cewa ko da sun fadi ko an kayar da su a zaben fidda-gwani, to ba za su fice daga jam’iyyaaarrr ba.

Haka Rabi’u Kwankwaso, Ahmed Makarfi, Atiku da Sule Lamido suka bayyana kwanan nan.

‘Yan takarar sun hada da Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso, Sule Lamido, Ibrahim Shekarau, Ahmed Makarfi da kuma Attahiru Bafarawa.

Akwai kuma Ibrahim Dankwambo, David Jang, Tanimu Turaki, Datti Baba-Ahmed da kuma na kwana-kwanan nan, irin su Aminu Waziri Tambuwal da Bukola Saraki, wanda a ranar Alhamis da ta gabata ya ayyana kudirin sa na neman fitowa takara.

Dukkan wadannan ‘yan takara dai duk daga Arewa suke, alamar da ke nuna cewa daga Arewa dan takarar PDP zai fito kamar yadda na APC shi ma din daga Arewa zai fito, wannan bai hana wasu daga Kudu yin katsagallin neman fitowa takarar shugaban kasa a karkashin PDP ba.

Gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose mai barin gado da tsohon gwamnan jihar Cross Rivers, Donald Duke, duk sun fito sun muna muradin su.

A shekaru 20 da aka shafe bayan rada wa jam’iyyar PDP suna, ba a taba samun rubdugun ‘yan takarar shugabancin kasa ba kamar a wannan zabe mai zuwa na 2019.

Tun a zaben 1999 da ‘yan takara irin su Olusegun Obasanjo, Alex Ekweme, Phillip Asiodu, Don Etiebet, Graham Douglas, Jim Nwobodo da kuma irin su Fransis Ellah, Richard Akinjide, Abubakar Rimi, Adisa Akinloye suka nemi takara.

Sai dai kuma Obasanjo ne ya yi nasara, a taron gangamin da PDP ta gudanar a garin Jos, babban birnin jihar Filato.

KAKAGIDAN ‘YAN AREWA A TAKARAR PDP: Kowa ta sa ta fisshe shi

Kwamitin da jam’iyyar PDP ta kafa bayan shan kaye a zaben 2015, wanda Ike Ekweremadu ya shugabanta, ya sahale cewa a zaben 2019, daga Arewa dan takarar jam’iyyar PDP zai fito, tunda Goodluck Jonathan da aka kayar shi kua daga kudu ya fito.

To amma kuma kusan tsikar jikin kowane dan PDP a tashe ta ke, ganin shin a cikin wadannan dandazon ‘yan takara, wane ne a za iya daura wa banten kokawa har ya kayar da abokin kafsawa na jam’iyyar APC, wanda ko shakka babu, Shugaba Muhammadu Buhari ne za su tsaida?

Abin tutiya dai kusan dukkan ‘yan takarar su na da tagomashi da kuma kumbar susar da za su iya yakushin APC a kumatu har su yi mata lahani.

Majiya mai tushe dai ta nuna tabbas babu wanda zai iya janye wa wai a takarar, har sai an je fitin zaben fidda-gwani tukunna, kowa ya nemi sa’a.

A gefe daya dai tabbas alamomi sun tabbatar da cewa duk wanda aka kayar a zaben fidda-gwani, ba zai fusata ya canja jam’iyya, wato ya fice daga PDP ba.

Sai ma tayar da kayar baya da wasun su ke ta yi su na zagayen neman jama’a a fadin jihohin kasar nan 36. Sannan kuma su na kara neman goyon baya daga sauran jam’iyyu 36 da suka hade wuri guda a karkashin Hadaddiyar Rudunar Jam’iyyun Siyasa, (CUPP).

Kwakkwarar majiya daga cikin PDP ta tabbatar wa PREMIUM TIMES cewa jam’iyar na murna da yawan ‘yan takarar, domin ko ba komai za ta kara samun kudin shiga ta hanyar sayen fam. Sai dai kuma babbar damuwar ita ce wanda za ta iya tsaidawa ba tare da kaurewar sabani ko babbar rajin jituwa ya farraka jam’iyyar bayan ta tsaida dan takarar ta ba.

Ana ta rade-radin cewa dukkan ‘yan takarar za su rattaba hannun amincewa sakamakon zaben fidda-gwani, tare da alkawarin cewa duk wanda ya fadi ba zai fice daga PDP a fusace ba. Sannan kuma su yarda za su taya shi kamfen ka’in da na’in.

KARBA-KARBA A CIKIN KARBA-KARBA?

Da ya ke tsarin karba-karbar da PDP ta amince da shi, ya nuna daga Arewa dan takarar shugaban kasa zai fito, sai daya daga cikin ‘yan takarar, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce idan ana so a guji shigar sabani, to bayar da takarar ga Yankin Arewa maso Yamma.

Wannan shiyya ta kunshi jihohin Kano, Katsina, Kaduna, Kebbi, Jigawa, Sokoto da Zamfara.

Abin nufi, daga nan kuma sai wata shiyyar ta karba ita ma.

Yankin Arewa maso Yamma dai shi ne ya fi yawan al’umma a Arewa.

Idan aka dubi yawan ‘yan takarar, za a ga cewa akasarin su daga Arewa maso Yamma din suke.

Baya ga Kwankwaso, sauran irin su Lamido, Shekarau, Bafarawa, Turaki, Datti-Ahmed and Tambuwal duk daga wannan yanki suke.

Daga Atiku Abubakar, Saraki, Jang da kuma Dankwambo ne daga wasu shiyyoyin kadai a Arewa.

Idan har jam’iyyar PDP ta yi amfani da shawarar Kwankwaso, to ‘yan takara bakwai ne kadai za su gwabza a zaben fidda gwani kenan.

TSORON BAI WA YANKIN AREWA MASO YAMMA TAKARA

Na farko dai PDP na tsoron cewa idan ta takaita takara a cikin ‘yan yankin Arewa maso yamma kadai, ana tsoron wasu ‘yan yankin su yi tawaye, su ce an yi musu rashin adalci, ba a bar dimokradiyya ta yi aikin ta ba.

Na biyu kuma akwai tsoron idan APC ta tsaida Buhari, kamar yadda shi za ta tsaida, to kuri’in yankin za su kasu ne, APC ita ma za ta yagi rabo mai yawa kenan.

Musamman kwamitin kamfen din Atiku ya yi wannan korafin a baya, cewa idan aka ce Arewa maso Yamma kadai za ta fitar da dan takara, to an tauye wa sauran yankin ‘yancin su na zaben dan takara ko fitowa kenan.

Tags: AbujaAlkali LabaraiAPCAtikuBuhariHausaKwankwasoLabaraiNajeriyaPDPPREMIUM TIMESzabe
Previous Post

Najeriya zata ciwo bashin dala miliyan 382 daga Chana

Next Post

Ba na tsoron zaben 2019 – Buhari

Next Post
Ba na tsoron zaben 2019 – Buhari

Ba na tsoron zaben 2019 - Buhari

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • LAUJE CIKIN NAƊI: Cikin awa 24 APC ta canja ranakun gudanar da zabukan fidda gwanayen ta
  • Duk ‘Deliget’ ɗin da ke jira in bashi kuɗi, ya taka ‘Zero’ ba zai samu ko sisi daga wuri na ba – Shehu Sani
  • IYA KUƊIN KA, IYA SHAGALINKA: Na janye daga takarar gwamnan Kaduna – Baba-Ahmed
  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe
  • Ƴan sanda sun damke malamin da yayi wa ɗalibar sa ƴar shekara 13 fyaɗe

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.