• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Hakkoki Goma Na Iyaye Bayan Rasuwarsu, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
August 27, 2018
in Ra'ayi
0
Imam Murtada Gusau

Imam Murtada Gusau

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ya ku ‘yan uwana masu girma, masu daraja! Ku sani, yana daga cikin biyayya da kyautatawa iyayen mu, da hakkinsu a kan mu bayan Allah ya karbi rayuwarsu, mu kasance muna:

1. Nema masu gafarar Allah da yi masu Istighfari

Ya ku ‘yan uwana! Wajibi ne mu yawaita nema wa mahaifanmu gafara a wajen Allah a lokacin da suke raye, sannan mu kara nema masu gafara da yi masu istighfari kowane lokaci, mai yawa, bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Lallai Allah yana daukaka Daraja da matsayin mutum Salihi a cikin Aljannah, sai bawan yace; Ya Allah daga ina ne nike samun karin wannan daukaka da daraja? Sai Allah yace masa, saboda Istighfarin ‘ya’yan ka.” [Ahmad ne ya ruwaito shi]

2. Yi masu Addu’a

Wajibi ne ga kowane Da na kwarai, mai neman albarka, mai neman ya gama lafiya da duniya, ya rika yi wa mahaifansa Addu’a duk lokacin da zai roki Allah, kuma ya kara dagewa sosai da wannan Addu’ar a gare su bayan rasuwarsu.

Yana daga cikin alamar kai na kirki ne, kuma kai mai albarka ne, a same ka kana yawaita Addu’a ga mahaifanka.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Idan Dan Adam ya rasu, ladar ayyukan sa za su yanke sai guda uku kawai; Sadakar da yayi mai gudana, ko ilimin da ya koyar ake amfanuwa da shi, da Da na kwarai da zai rika yi masa Addu’a.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

3. Biya masu dukkanin bashin da ke kansu

Bashi kala biyu ne kamar yanda Manzon Allah (SAW) ya bayyana:

– Bashi mafi girma shine bashin Allah.

– Bashi mai girma shine bashin dake tsakanin mutum da mutum.

Dukkan wadannan basussukan hakki ne na mahaifanmu a kan mu da mu sauke masu shi bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Ran mumini idan ya mutu ana kange shi daga isa zuwa ga rahamar Allah har sai an biya masa bashin da yake kan sa.” [Ahmad ne ya ruwaito shi]

Kuma Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Wanda yayi mutuwar Shahada (wato Shahidi) ana gafarta masa dukkan komai in banda bashin da yake kan sa.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

Kuma Annabi (SAW) yace:

“…Bashin Allah shine yafi chanchanta da a biya masa.” [ Sahihul Jami’]

4. Cika bakancen su (Alwashi) da alkawuran da suka yi na alkhairi

Wajibi ne a biya masu bakancen su (Alwashi) da alkawuran su na alkhairi, kamar Azumi ko aikin Hajji ko Umarah ko wani daga cikin alkawura na alkhairi da suka yi.

5. Biya masu hakkin kaffarah da yake kan su

Kamar kaffarar kisan kai bisa kuskure ko kaffarar rantsuwa ko wanin wannan, to shima yana cikin hakkin mahaifa a kan ‘ya’yan su da su biya masu bayan rasuwarsu.

Wata mata tayi bakancen (Alwashin) za tayi azumi na wata guda, amma bata samu damar cikawa ba har ta rasu, sai ‘yan uwan ta suka zo wajen Manzon Allah (SAW) suka bashi labari, sai yace:

“Shin da ana binta bashi zaku biya mata? Sai suka ce Eh ya Manzon Allah, sai yace: To bashin Allah shine yafi chanchanta da a biya.” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

Da kuma matar nan da ta tambayi Manzon Allah (SAW) cewa:

“Mahaifiyata ta rasu ana bin ta bashin azumin wata guda, sai Annabi yace: Ki biya mata.” [Abu Dawuda ne ya ruwaito shi]

Kuma Manzon Allah (SAW) yace:

“Dukkan wanda ya rasu ana binsa bashin azumi to ‘yan uwansa su biya masa.” [Sahihul Jami’]

6. Kyautatawa yayyu, kanne da ‘yan uwan mahaifi da mahaifiya

Hakki ne na wajibi a kan mu mu kyautatawa ‘yan uwan mahaifanmu, kuma wajabcin yana kara karfi bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yace:

“Kanwa ko yayar mahaifiya tana da matsayin mahaifiya.” [Shaykh Albani a cikin Sahih Sunanu At-Tirmidhi]

Kuma Ibn Umar (RA) yace:

“Wani mutum yazo wurin Manzon Allah (SAW) yace: Ya Manzon Allah, Lallai ni na aikata wani zunubi mai girma, shin idan na tuba za’a amsa tuba na? Sai Manzon Allah (SAW) yace: Shin mahaifiyarka tana raye? Sai yace; A’a, sai Manzon Allah (SAW) yace: Shin kana da ‘yar uwar mahaifiya? Sai yace; Eh, sai Annabi (SAW) yace: To kaje ka kyautata mata.” [Shaykh Albani a cikin Sahih Sunanu At-Tirmidhi]

7. Sadar da zumuncin iyayen mu bayan rasuwarsu

Wajibi ne muci gaba da sadar da zumuncin iyayen mu bayan rasuwarsu, kamar girmama abokansu, da kai masu ziyara, da taimaka masu gwargwadon hali.

Daga Abi Buraidah (RA) yace: “Na iso garin Madinah, sai Abdullahi Bin Umar yazo ya same ni sai yace kasan dalilin da yasa nazo wurin ka? Sai nace a’a, sai yace: Naji Manzon Allah (SAW) yace: Dukkan wanda yake so ya sadar da zumuncin Baban sa alhali yana cikin kabari, to ya sadar da zumuncin ‘yan uwan Baban sa bayan sa, don haka nazo ne in sadar da zumuncin dake tsakanin Babana da Baban ka, domin abokan juna ne kuna ‘yan uwa ne.” [Ibn Hibban ne ya ruwaito shi]

8. Rama masu azumin da ake bin su

Idan azumin kaffarah ne ko na bakance (Alwashi) sune ake rama wa. Amma na Ramadan ba’a ramawa (wannan ra’ayin wasu malamai ne).

Manzon Allah (SAW) yace:

“Dukkan wanda ya rasu alhali ana binsa azumi, ‘yan uwan sa su rama masa.” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

9. Girmama abokan iyaye

Manzon Allah (SAW) yace:

“Yana daga cikin cikar biyayya ga iyaye, mutum ya sadar da zumuncin abokai da masoyan mahaifansa.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

10. Yi masu Sadaka, ko yin Sadaka a madadin iyaye

Mafi alkhairin sadakar da zaka yiwa iyayen ka bayan rasuwarsu itace, sadaka mai gudana (Wato Sadaqatun Jariyah). Kamar gina Rijiyoyi, ko Boreholes ko Masallatai, ko Makarantu (na Islamiyyah da na zamani), ko daukar nauyin malamai masu karantar da al’ummah, sannan sai sadaka irin ta yau da kullum.

Amma sadaka wadda aka kebe mata lokaci da yanayi, muji tsoron Allah mu daina yin ta, domin wannan Bidi’ace. Misali, kamar sadakar uku ko sadakar bakwai, ko ta arba’in, ko ta shekara ko ta shekaru. Duk wadannan wallahi basu da wani dalili a cikin Addinin Musulunci. Kuma yin haka baya da Asali a Addini. Domin ba’a samu a ayyukan Manzon Allah (SAW) ba ko wani Sahabi ko wasu magabata na kwarai.

An karbo daga Sa’ad Dan Ubadata (RA), lokacin da mahaifiyarsa ta rasu sai yace: ya Manzon Allah, mahaifiyata ta rasu a lokacin bana kusa da ita, shin zan iya yi mata sadaka kuma ta amfane ta? Sai Manzon Allah (SAW) yace: Eh…” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

Don haka ba’a hana yiwa iyaye Addu’a ba, kai hasali ma wajibi ne yi masu Addu’a. Amma kebe mata lokaci, ko rana, ko wata ko shekara, wallahi wannan ba Musulunci bane, muji tsoron Allah mu daina, domin samun rahamar Allah.

Allah yasa mu dace. Allah ne mafi Sani.

Ina rokon Allah ya bamu ikon sauke nauyin iyayen mu da ke kan mu. Allah ya hada mu da su a Aljannah Firdausi, amin.

Dan uwan ku: Imam Murtadha Muhammad Gusau, daga Okene, Jahar Kogi, Nigeria. Za’a same shi a: gusaumurtada@gmail.com ko +2348038289761.

Tags: AbujaAdduaGusauIyayeLabaraiMurtadhaMusulunciNajeriyaOkenePremium Times Hausa
Previous Post

ZARGIN NEMAN MAZA: ’Yan sanda sun damke matasa maza 57 a cikin wani otel

Next Post

Hukumar Alhazai ta bada hakurin bisa tafiyar hawainiya da ake samu wajen jigilar Alhazan Najeriya

Next Post
BIDIYO: HAJJIN BANA: Yadda mu ka kai ga farashin kowace kujera – Shugaban NAHCON

Hukumar Alhazai ta bada hakurin bisa tafiyar hawainiya da ake samu wajen jigilar Alhazan Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA 2023: Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe mataimakiyar sa
  • ‘Yan bindiga sun kashe Sojoji 30, ‘yan sanda 10 da farin hula 12 a makon jiya
  • Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki
  • MAIDA HANNUN AGOGO BAYA: ‘Yan-ta-kife sun banka wa ofishin INEC wuta a Enugu
  • SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.