• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Hakkoki Goma Na Iyaye Bayan Rasuwarsu, Daga Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
August 27, 2018
in Ra'ayi
0
Imam Murtada Gusau

Imam Murtada Gusau

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ya ku ‘yan uwana masu girma, masu daraja! Ku sani, yana daga cikin biyayya da kyautatawa iyayen mu, da hakkinsu a kan mu bayan Allah ya karbi rayuwarsu, mu kasance muna:

1. Nema masu gafarar Allah da yi masu Istighfari

Ya ku ‘yan uwana! Wajibi ne mu yawaita nema wa mahaifanmu gafara a wajen Allah a lokacin da suke raye, sannan mu kara nema masu gafara da yi masu istighfari kowane lokaci, mai yawa, bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Lallai Allah yana daukaka Daraja da matsayin mutum Salihi a cikin Aljannah, sai bawan yace; Ya Allah daga ina ne nike samun karin wannan daukaka da daraja? Sai Allah yace masa, saboda Istighfarin ‘ya’yan ka.” [Ahmad ne ya ruwaito shi]

2. Yi masu Addu’a

Wajibi ne ga kowane Da na kwarai, mai neman albarka, mai neman ya gama lafiya da duniya, ya rika yi wa mahaifansa Addu’a duk lokacin da zai roki Allah, kuma ya kara dagewa sosai da wannan Addu’ar a gare su bayan rasuwarsu.

Yana daga cikin alamar kai na kirki ne, kuma kai mai albarka ne, a same ka kana yawaita Addu’a ga mahaifanka.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Idan Dan Adam ya rasu, ladar ayyukan sa za su yanke sai guda uku kawai; Sadakar da yayi mai gudana, ko ilimin da ya koyar ake amfanuwa da shi, da Da na kwarai da zai rika yi masa Addu’a.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

3. Biya masu dukkanin bashin da ke kansu

Bashi kala biyu ne kamar yanda Manzon Allah (SAW) ya bayyana:

– Bashi mafi girma shine bashin Allah.

– Bashi mai girma shine bashin dake tsakanin mutum da mutum.

Dukkan wadannan basussukan hakki ne na mahaifanmu a kan mu da mu sauke masu shi bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Ran mumini idan ya mutu ana kange shi daga isa zuwa ga rahamar Allah har sai an biya masa bashin da yake kan sa.” [Ahmad ne ya ruwaito shi]

Kuma Manzon Allah (SAW) yana cewa:

“Wanda yayi mutuwar Shahada (wato Shahidi) ana gafarta masa dukkan komai in banda bashin da yake kan sa.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

Kuma Annabi (SAW) yace:

“…Bashin Allah shine yafi chanchanta da a biya masa.” [ Sahihul Jami’]

4. Cika bakancen su (Alwashi) da alkawuran da suka yi na alkhairi

Wajibi ne a biya masu bakancen su (Alwashi) da alkawuran su na alkhairi, kamar Azumi ko aikin Hajji ko Umarah ko wani daga cikin alkawura na alkhairi da suka yi.

5. Biya masu hakkin kaffarah da yake kan su

Kamar kaffarar kisan kai bisa kuskure ko kaffarar rantsuwa ko wanin wannan, to shima yana cikin hakkin mahaifa a kan ‘ya’yan su da su biya masu bayan rasuwarsu.

Wata mata tayi bakancen (Alwashin) za tayi azumi na wata guda, amma bata samu damar cikawa ba har ta rasu, sai ‘yan uwan ta suka zo wajen Manzon Allah (SAW) suka bashi labari, sai yace:

“Shin da ana binta bashi zaku biya mata? Sai suka ce Eh ya Manzon Allah, sai yace: To bashin Allah shine yafi chanchanta da a biya.” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

Da kuma matar nan da ta tambayi Manzon Allah (SAW) cewa:

“Mahaifiyata ta rasu ana bin ta bashin azumin wata guda, sai Annabi yace: Ki biya mata.” [Abu Dawuda ne ya ruwaito shi]

Kuma Manzon Allah (SAW) yace:

“Dukkan wanda ya rasu ana binsa bashin azumi to ‘yan uwansa su biya masa.” [Sahihul Jami’]

6. Kyautatawa yayyu, kanne da ‘yan uwan mahaifi da mahaifiya

Hakki ne na wajibi a kan mu mu kyautatawa ‘yan uwan mahaifanmu, kuma wajabcin yana kara karfi bayan rasuwarsu.

Manzon Allah (SAW) yace:

“Kanwa ko yayar mahaifiya tana da matsayin mahaifiya.” [Shaykh Albani a cikin Sahih Sunanu At-Tirmidhi]

Kuma Ibn Umar (RA) yace:

“Wani mutum yazo wurin Manzon Allah (SAW) yace: Ya Manzon Allah, Lallai ni na aikata wani zunubi mai girma, shin idan na tuba za’a amsa tuba na? Sai Manzon Allah (SAW) yace: Shin mahaifiyarka tana raye? Sai yace; A’a, sai Manzon Allah (SAW) yace: Shin kana da ‘yar uwar mahaifiya? Sai yace; Eh, sai Annabi (SAW) yace: To kaje ka kyautata mata.” [Shaykh Albani a cikin Sahih Sunanu At-Tirmidhi]

7. Sadar da zumuncin iyayen mu bayan rasuwarsu

Wajibi ne muci gaba da sadar da zumuncin iyayen mu bayan rasuwarsu, kamar girmama abokansu, da kai masu ziyara, da taimaka masu gwargwadon hali.

Daga Abi Buraidah (RA) yace: “Na iso garin Madinah, sai Abdullahi Bin Umar yazo ya same ni sai yace kasan dalilin da yasa nazo wurin ka? Sai nace a’a, sai yace: Naji Manzon Allah (SAW) yace: Dukkan wanda yake so ya sadar da zumuncin Baban sa alhali yana cikin kabari, to ya sadar da zumuncin ‘yan uwan Baban sa bayan sa, don haka nazo ne in sadar da zumuncin dake tsakanin Babana da Baban ka, domin abokan juna ne kuna ‘yan uwa ne.” [Ibn Hibban ne ya ruwaito shi]

8. Rama masu azumin da ake bin su

Idan azumin kaffarah ne ko na bakance (Alwashi) sune ake rama wa. Amma na Ramadan ba’a ramawa (wannan ra’ayin wasu malamai ne).

Manzon Allah (SAW) yace:

“Dukkan wanda ya rasu alhali ana binsa azumi, ‘yan uwan sa su rama masa.” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

9. Girmama abokan iyaye

Manzon Allah (SAW) yace:

“Yana daga cikin cikar biyayya ga iyaye, mutum ya sadar da zumuncin abokai da masoyan mahaifansa.” [Muslim ne ya ruwaito shi]

10. Yi masu Sadaka, ko yin Sadaka a madadin iyaye

Mafi alkhairin sadakar da zaka yiwa iyayen ka bayan rasuwarsu itace, sadaka mai gudana (Wato Sadaqatun Jariyah). Kamar gina Rijiyoyi, ko Boreholes ko Masallatai, ko Makarantu (na Islamiyyah da na zamani), ko daukar nauyin malamai masu karantar da al’ummah, sannan sai sadaka irin ta yau da kullum.

Amma sadaka wadda aka kebe mata lokaci da yanayi, muji tsoron Allah mu daina yin ta, domin wannan Bidi’ace. Misali, kamar sadakar uku ko sadakar bakwai, ko ta arba’in, ko ta shekara ko ta shekaru. Duk wadannan wallahi basu da wani dalili a cikin Addinin Musulunci. Kuma yin haka baya da Asali a Addini. Domin ba’a samu a ayyukan Manzon Allah (SAW) ba ko wani Sahabi ko wasu magabata na kwarai.

An karbo daga Sa’ad Dan Ubadata (RA), lokacin da mahaifiyarsa ta rasu sai yace: ya Manzon Allah, mahaifiyata ta rasu a lokacin bana kusa da ita, shin zan iya yi mata sadaka kuma ta amfane ta? Sai Manzon Allah (SAW) yace: Eh…” [Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi]

Don haka ba’a hana yiwa iyaye Addu’a ba, kai hasali ma wajibi ne yi masu Addu’a. Amma kebe mata lokaci, ko rana, ko wata ko shekara, wallahi wannan ba Musulunci bane, muji tsoron Allah mu daina, domin samun rahamar Allah.

Allah yasa mu dace. Allah ne mafi Sani.

Ina rokon Allah ya bamu ikon sauke nauyin iyayen mu da ke kan mu. Allah ya hada mu da su a Aljannah Firdausi, amin.

Dan uwan ku: Imam Murtadha Muhammad Gusau, daga Okene, Jahar Kogi, Nigeria. Za’a same shi a: gusaumurtada@gmail.com ko +2348038289761.

Tags: AbujaAdduaGusauIyayeLabaraiMurtadhaMusulunciNajeriyaOkenePremium Times Hausa
Previous Post

ZARGIN NEMAN MAZA: ’Yan sanda sun damke matasa maza 57 a cikin wani otel

Next Post

Hukumar Alhazai ta bada hakurin bisa tafiyar hawainiya da ake samu wajen jigilar Alhazan Najeriya

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
BIDIYO: HAJJIN BANA: Yadda mu ka kai ga farashin kowace kujera – Shugaban NAHCON

Hukumar Alhazai ta bada hakurin bisa tafiyar hawainiya da ake samu wajen jigilar Alhazan Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ruhun Mai Tsarki ne ya umarce ni na kashe ta’ – Inji matar da ta kashe ‘yar shekara biyar
  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.