• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Buratai Ya Fusata; Ya gargadi kwamandojin soji da su daina tsere wa Boko Haram

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 4, 2018
in Labarai
0
Tukur-Buratai

Tukur-Buratai

Babban Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Tukur Buratai, ya harzuka, kuma ya nuna fushin sa dangane da yadda wasu sojojin Najeriya ke juya baya a guje su ne tsere wa maharan Boko Haram.

Buratai ya ce duk sojan da aka kama ya kara tserewa daga bata-kashin yaki da Boko Haram, zai dandana kudar sa.

Babban Hafsan dai ya raba wa kwamandojin sojojin kasa wasu ka’idojin kafsa gumurzu, kuma ya hada da gargadin cewa duk wani kwamandan da ya juya baya ya dade keya daga musayar wuta da Boko Haram, to ya kuka da kan sa.

Daftarin ka’idojin kafsa gumurzun dai sun kai shafuka har 180, ya aika su ne ga dukkan kwamandoji na kowane mataki, bataliya da sansanonin sojojin kasar nan a duk inda suke a wuraren da ake fafata yakin tsawon shekaru tara da Boko Haram a fadin Arewa-maso-Gabas.

Wannan gargadi dai wani kakkausan raddi ne ga sojojin, bayan fuskantar mummunan kisa da sojojin suka dandana a hannun Boko Haram kwanan nan.

Akalla an yi asarar rayukan manyan sojoji biyu da sauran na kasa da shi har su 43 tsakani 13 zuwa 26 Ga Yuli. Wannan kuwa ana ganin babban koma baya ne da ya jefa manyan hafsoshin sojojin kasar nan cikin matukar damuwa.

ZAFAFAN KALAMAN BURATAI

“Abubuwan da suka faru kwanan nan a cikin zaratan ‘Operation Lafiya Dole’, inda wasu sojoji suka nuna tsoro suka arce a lokacin gumurzu da Boko Haram, ba tare da sun tsaya kare-jini-biri-jini ba, to abin damuwa ne, domin hakan ya nuna sojojin da suka tsere din a amatsayin wadanda ba su kware sosai ba kuma matsorata.”

“Wannan abin haushi da suka tafka zai iya sallace duk wani karsashi na gagarimar nasarar da aka samu a kan yaki da Boko Haram.

“To daga yau duk wani kwamandan da ya gudu a lokacin da abokan gaba suke musu barin wuta, har gudun na sa ya janyo asarar rayuka da makamai, to za a yi masa hukunci mai tsananin gaske, kamar yadda aka gindaya a cikin Dokokin Aikin Soja.

“Kowa ya sani kuma zan kara tunatar da ku cewa dokar ta ce duk sojan da ya nuna razana ko tsoro a wurin yaki, to hukuncin sa kisa ne, ko kuma wani hukunci mai tsananin gaske. Wannan ya danganta ma ga irin laifin da ya aikata.”

Majiyar sojoji da dama ta tabbatar wa PREMIUM TIMES sahihanin wannan wasika mai dauke da kakkausan gargadi ga sojoji, kwanaki kadan bayan dan taratsin kare hakkin jama’a, Deji Adeyanju ya fallasa wasikar a shafin san a twitter.

MARTANIN WASU KWAMANDOJI

Yayin da Kakakin Sojojin kasar nan ya ki cewa komai a kan wannan wasika, su kuma kwamandojin da aka aika wa wadannan wasiku, su na kallon wasikar kamar “tsoratarwa ce, karkatar da su ne daga abin da suke yi, kuma abin damuwa ne a wurin su.”

Sojojin da aka zanta da su, kuma suka nemi a boye sunayen su domin kada a hukunta su, saboda ba su da iznin yin magana da ‘yan jarida.

Sun nuna cewa Buratai gaba daya ya kauce daga ainihin abin da ya kamata a duba kan dalilin kisan sojojin da aka yi a ’yan kwanakin nan a hannun Boko Haram.

“Shi ne ya kamata ya rika kawo rahotanni na leken asirin halin da Boko Haram ke ciki ga mayakan sojoji. Amma sau da yawa sai ya rika cewa an murkushe Boko Haram gaba daya.”

Wani kwamanda cewa ya yi akwai karancin kayan fada a hannun su a halin yanzu.

“Dukkan motocinn yakin mu da tankoki samfurin T72, wadanda aka sayo a lokacin mulkin Jonathan, wannan gwamnatin ta kasa rike su hannu biyu. Mafi yawa sun lalace, ba su ma iya gyaruwa ko da an gwada gyarawar.

“Ana kawo mana daukin karin dakarun yaki sau da yawa a makare, idan ma sun zo din kenan.”

Ya ce dalili kena wasu lokutan sukan nemi turo musu karin sojoji daga kasashe makwauta.

“Ku dubi dai yadda sojojin Kamaru su kan garzayo kawo mana dauki tun daga tsawon kilomita 60 tsakanin mu da su. To sun fi mu kayan yaki, shi ya sa mu ke rokon su kawo mana agajin gaggawa.”

A cikin watan Yuli dai Boko Haram sun kashe sojoji 45, kuma sun fatattaki sojoji, suka kutsa cikin sansanin su, suka kwashi makamai da abinci mai tarin yawa. Akalla kuma an ji wa wasu sojoji 50 mummunan rauni.

Har iya yau kuma ana ci gaba da kashe fararen hula, yayin da ake neman wasu sojojin a rasa bayan Boko Haram sun yi musu kwanton bauna.

A yanzu Boko Haram cikin watan Yuli, sai suka fi bayar da karfi wajen kai hare-hare kai tsaye a sansanonin sojoji, wanda rabon da irin haka ta faru, tun cikin Oktoba, 2016, lokacin da suka kashe sojoji a sansanin Kogin Komadogou, a jihar Yobe.

Duk da cewa wasu kwamandoji da sojojin da aka kai wa hari, sun shaida wa PREMIUM TIMES akwai matsalar rashin wadataccen kayan abinci, makamai da kuma yanke musu kudaden alawus din su da ake yi, a daya bangare, hukumomin sojoji sun kaddamar da binike kan wannan korafe-korafen, amma har yau ba a bayyana sakamakon bincike ba.

Makonni kadan bayan wasu hasalallun sojoji sun nemi yi wa kwamandan Sansanin Maimalari dukan tsiya a cikin Disamba, 2016, bayan ya bar su a tsakiyar fagen yaki, kwanaki biyu bai tura musu abinci ba.

Sai kuma cikin Nuwamba, 2017, wasu sojoji da ke bakin daga suka yi wa PREMIUM TIMES korafin cewa an shiga makonni da dama ba tare da an biya su kudaden alawus din su ba. Dama kuma kudaden, a ta bakin su, ba su wadace su ba.

GAGGAWAR SANARWAR KAKKABE BOKO HARAM

Wata majiya kuwa ta bayyana akwai matsala dangane da yadda Buratai ke gaggawar sanar da samun nasarar kakkabe Boko Haram, wannan kuwa ya na bai wa mayakan Najeriya wata fuska biyu kenan – a daya bangare ana ewa an kakkabe Boko Haram, a wani bangare kuma su dai sun sai akwai sauran rina a kaba.

“Don haka ba ma fa matsalar rashin wadataccen abinci ko isassun makaman yaki da Boko Haram ba ne, ko batun karancin kudaden alawus. Kowa ya sakankance an bayyana cewa an murkushe Boko Haram.” Haka wani kwamandan soja ya bayyana.

Dokar soja Sashe na 47 dai ta tanadi hukunci ga duk sojan da ya juya a lokacin gumurzu ya arce. Sai dai kuma duk da haka, a cikin wannan sashen akwai inda aka yi karin bayani cewa akwai inda idan abu ya kai ya kawo, za ka sanin yadda ka yi, ka tsira da ran ka, ko don saboda sake gwabza fada da kai a gaba.

Tags: AbujaBoko HaramBurataiHausaKamaruNajeriyaPremium Times HausasojiSojoji
Previous Post

AMBALIYA: Ruwan sama ya yi barna a garin Dambatta

Next Post

Za a kara wa mata hutun shayarwa a Najeriya – Inji Ministan Lafiya

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Breastfeeding

Za a kara wa mata hutun shayarwa a Najeriya - Inji Ministan Lafiya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa
  • JIRAN TSAMMANI: Tinubu zai saka wa waɗanda su ka yi wa APC hidima da waɗanda su ka wahala saboda jam’iyya – Marafa
  • Uba Sani ya yi sabbin nade-nade 27, ya nada Sani Liman shugaban ma’aikatan fadar gwamnati
  • SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: ‘A saka min wahalar da na yi wa APC, a ba ni shugabancin Majalisar Dattawa’ – Osita Izunaso
  • SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ba zan janye wa kowa ba, amma na ‘jone’ da guruf ɗin Abdul’aziz Yari’ – Orji Kalu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.