• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Buratai Ya Fusata; Ya gargadi kwamandojin soji da su daina tsere wa Boko Haram

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 4, 2018
in Labarai
0
Tukur-Buratai

Tukur-Buratai

Babban Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Tukur Buratai, ya harzuka, kuma ya nuna fushin sa dangane da yadda wasu sojojin Najeriya ke juya baya a guje su ne tsere wa maharan Boko Haram.

Buratai ya ce duk sojan da aka kama ya kara tserewa daga bata-kashin yaki da Boko Haram, zai dandana kudar sa.

Babban Hafsan dai ya raba wa kwamandojin sojojin kasa wasu ka’idojin kafsa gumurzu, kuma ya hada da gargadin cewa duk wani kwamandan da ya juya baya ya dade keya daga musayar wuta da Boko Haram, to ya kuka da kan sa.

Daftarin ka’idojin kafsa gumurzun dai sun kai shafuka har 180, ya aika su ne ga dukkan kwamandoji na kowane mataki, bataliya da sansanonin sojojin kasar nan a duk inda suke a wuraren da ake fafata yakin tsawon shekaru tara da Boko Haram a fadin Arewa-maso-Gabas.

Wannan gargadi dai wani kakkausan raddi ne ga sojojin, bayan fuskantar mummunan kisa da sojojin suka dandana a hannun Boko Haram kwanan nan.

Akalla an yi asarar rayukan manyan sojoji biyu da sauran na kasa da shi har su 43 tsakani 13 zuwa 26 Ga Yuli. Wannan kuwa ana ganin babban koma baya ne da ya jefa manyan hafsoshin sojojin kasar nan cikin matukar damuwa.

ZAFAFAN KALAMAN BURATAI

“Abubuwan da suka faru kwanan nan a cikin zaratan ‘Operation Lafiya Dole’, inda wasu sojoji suka nuna tsoro suka arce a lokacin gumurzu da Boko Haram, ba tare da sun tsaya kare-jini-biri-jini ba, to abin damuwa ne, domin hakan ya nuna sojojin da suka tsere din a amatsayin wadanda ba su kware sosai ba kuma matsorata.”

“Wannan abin haushi da suka tafka zai iya sallace duk wani karsashi na gagarimar nasarar da aka samu a kan yaki da Boko Haram.

“To daga yau duk wani kwamandan da ya gudu a lokacin da abokan gaba suke musu barin wuta, har gudun na sa ya janyo asarar rayuka da makamai, to za a yi masa hukunci mai tsananin gaske, kamar yadda aka gindaya a cikin Dokokin Aikin Soja.

“Kowa ya sani kuma zan kara tunatar da ku cewa dokar ta ce duk sojan da ya nuna razana ko tsoro a wurin yaki, to hukuncin sa kisa ne, ko kuma wani hukunci mai tsananin gaske. Wannan ya danganta ma ga irin laifin da ya aikata.”

Majiyar sojoji da dama ta tabbatar wa PREMIUM TIMES sahihanin wannan wasika mai dauke da kakkausan gargadi ga sojoji, kwanaki kadan bayan dan taratsin kare hakkin jama’a, Deji Adeyanju ya fallasa wasikar a shafin san a twitter.

MARTANIN WASU KWAMANDOJI

Yayin da Kakakin Sojojin kasar nan ya ki cewa komai a kan wannan wasika, su kuma kwamandojin da aka aika wa wadannan wasiku, su na kallon wasikar kamar “tsoratarwa ce, karkatar da su ne daga abin da suke yi, kuma abin damuwa ne a wurin su.”

Sojojin da aka zanta da su, kuma suka nemi a boye sunayen su domin kada a hukunta su, saboda ba su da iznin yin magana da ‘yan jarida.

Sun nuna cewa Buratai gaba daya ya kauce daga ainihin abin da ya kamata a duba kan dalilin kisan sojojin da aka yi a ’yan kwanakin nan a hannun Boko Haram.

“Shi ne ya kamata ya rika kawo rahotanni na leken asirin halin da Boko Haram ke ciki ga mayakan sojoji. Amma sau da yawa sai ya rika cewa an murkushe Boko Haram gaba daya.”

Wani kwamanda cewa ya yi akwai karancin kayan fada a hannun su a halin yanzu.

“Dukkan motocinn yakin mu da tankoki samfurin T72, wadanda aka sayo a lokacin mulkin Jonathan, wannan gwamnatin ta kasa rike su hannu biyu. Mafi yawa sun lalace, ba su ma iya gyaruwa ko da an gwada gyarawar.

“Ana kawo mana daukin karin dakarun yaki sau da yawa a makare, idan ma sun zo din kenan.”

Ya ce dalili kena wasu lokutan sukan nemi turo musu karin sojoji daga kasashe makwauta.

“Ku dubi dai yadda sojojin Kamaru su kan garzayo kawo mana dauki tun daga tsawon kilomita 60 tsakanin mu da su. To sun fi mu kayan yaki, shi ya sa mu ke rokon su kawo mana agajin gaggawa.”

A cikin watan Yuli dai Boko Haram sun kashe sojoji 45, kuma sun fatattaki sojoji, suka kutsa cikin sansanin su, suka kwashi makamai da abinci mai tarin yawa. Akalla kuma an ji wa wasu sojoji 50 mummunan rauni.

Har iya yau kuma ana ci gaba da kashe fararen hula, yayin da ake neman wasu sojojin a rasa bayan Boko Haram sun yi musu kwanton bauna.

A yanzu Boko Haram cikin watan Yuli, sai suka fi bayar da karfi wajen kai hare-hare kai tsaye a sansanonin sojoji, wanda rabon da irin haka ta faru, tun cikin Oktoba, 2016, lokacin da suka kashe sojoji a sansanin Kogin Komadogou, a jihar Yobe.

Duk da cewa wasu kwamandoji da sojojin da aka kai wa hari, sun shaida wa PREMIUM TIMES akwai matsalar rashin wadataccen kayan abinci, makamai da kuma yanke musu kudaden alawus din su da ake yi, a daya bangare, hukumomin sojoji sun kaddamar da binike kan wannan korafe-korafen, amma har yau ba a bayyana sakamakon bincike ba.

Makonni kadan bayan wasu hasalallun sojoji sun nemi yi wa kwamandan Sansanin Maimalari dukan tsiya a cikin Disamba, 2016, bayan ya bar su a tsakiyar fagen yaki, kwanaki biyu bai tura musu abinci ba.

Sai kuma cikin Nuwamba, 2017, wasu sojoji da ke bakin daga suka yi wa PREMIUM TIMES korafin cewa an shiga makonni da dama ba tare da an biya su kudaden alawus din su ba. Dama kuma kudaden, a ta bakin su, ba su wadace su ba.

GAGGAWAR SANARWAR KAKKABE BOKO HARAM

Wata majiya kuwa ta bayyana akwai matsala dangane da yadda Buratai ke gaggawar sanar da samun nasarar kakkabe Boko Haram, wannan kuwa ya na bai wa mayakan Najeriya wata fuska biyu kenan – a daya bangare ana ewa an kakkabe Boko Haram, a wani bangare kuma su dai sun sai akwai sauran rina a kaba.

“Don haka ba ma fa matsalar rashin wadataccen abinci ko isassun makaman yaki da Boko Haram ba ne, ko batun karancin kudaden alawus. Kowa ya sakankance an bayyana cewa an murkushe Boko Haram.” Haka wani kwamandan soja ya bayyana.

Dokar soja Sashe na 47 dai ta tanadi hukunci ga duk sojan da ya juya a lokacin gumurzu ya arce. Sai dai kuma duk da haka, a cikin wannan sashen akwai inda aka yi karin bayani cewa akwai inda idan abu ya kai ya kawo, za ka sanin yadda ka yi, ka tsira da ran ka, ko don saboda sake gwabza fada da kai a gaba.

Tags: AbujaBoko HaramBurataiHausaKamaruNajeriyaPremium Times HausasojiSojoji
Previous Post

AMBALIYA: Ruwan sama ya yi barna a garin Dambatta

Next Post

Za a kara wa mata hutun shayarwa a Najeriya – Inji Ministan Lafiya

Next Post
Breastfeeding

Za a kara wa mata hutun shayarwa a Najeriya - Inji Ministan Lafiya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • El-Rufai ya lashe Zaben fidda gwani na kujerar majalisar tarayya, zai gwabza da Samaila Suleiman
  • An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed
  • Yadda ‘Ƴan bindiga suka sace fastocin cocin katolika biyu a Katsina
  • Dandazon Ƙudan zuma sun kashe wani ɗalibin makarantar Firamare a Kano
  • KOTUN KOLI TA KIRA WA AMAECHI RUWA: Dole ya bayyana gaban kwamitin Wike don amsa zargin handame naira Biliyan 98

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.