• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamnatin Buhari ta ja wa Najeriya asarar naira tiriliyan 2.7

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 11, 2018
in Babban Labari
0
NAZARI NA MUSAMMAN:  BUHARI,  Mai Rabon Ganin Badi

Buhari in Office

A ranar Talata ne wata Kotun Gundumar Washington DC da ke Amurka ta yanke hukuncin dalar Amurka biliyan 6.59 a kan Najeriya.

Ba wadannan makudan kudade na fitar hankali ne kadai diyyar da aka dora wa Najeriya ba, har da bi-ta-da-kullin karin wasu daloli biiyan 2.30 da mai shari’a ya ce sai Najeriya ta biya a matsayin kudin-ruwa.

Alkali ya yanke wannan hukunci ne bayan da Najeriya ta kasa bayyana a gaban mai shari’a domin ta kare kan ta.

Idan aka kwatanta kudaden da Najeriya ta yi asara sakamakon wannan hukunci da aka yanke a ranar Talatar da ta gabata, sun kai naira tiriliyan 2.7. Wannan fa idan aka canja duk dalar Amurka a kan naira 306 kenan.

Yayin da mai shari’a ya yanke wannan hukunci, PREMIUM TIMES ta gano cewa idan da Gwamnatin Muhammadu Buhari ta yi aiki ko ta yi amfani da kudirorin da Gwamnatin Goodluck Jonathan ta zartas kan lamarin, to abin da za a biya a matsayin diyya bai kai kashi 10 na dala biliyan 8.9 ba.

Amma maimakon Gwmnatin Buhari ta yi amfani da abin da Gwamnatin Jonathan ta zartas, sai ta buge ta na bata lokaci da kuma jan-kafa wajen tozarta gwamnatin Jonathan ta na gwasale yarjejeniyar da aka kulla tsakanin gwamnatin da Buhari ya gada din da kamfanin Process & Industitial Development Limited.

Wannan kamfani wato P&ID, wani kamfanin injiniyoyi ne masu yin kwangiloli ne mai karfin gaske a Amurka.

P&ID ya zargi Najeriya da laifin karya yarjejeniyar ayyukan kwangila da suka cimma amincewa tsakanin su da juna.

Kwafen takardun bayanan da ke a hannun PREMIUM TIMES a yanzu haka, sun tabbatar da cewa gwamnatin Jonathan ta kafa kwamiti wanda ya samu nasarar zaman cimma yarjejeniyar amincewa da P&IP cewa bangarorin za su sasanta a waje ba a gaban kotu ba.

An cimma yarjejeniyar cewa Najeriya za ta biya diyyar dala milyan 850 kadai, wato kashi 9.6 na kudin kwangilar, wanda ya tashi gabadaya a kan naira biliyan 8.9.

Maimakon Gwamnatin Buhari ta cika sharuddan yarjejeniyar, sai ta umarci lauyoyin ta cewa a sake komawa kotu domin ta kalubalanci shari’ar, wato ba za ta biya kudin ba kenan wanda gwamnatin Jonathan ta amince Najeriya za ta biya.

Yayin da aka koma kotu, maimakon Najeriya ta yi nasara, kamar yadda gwamnatin Buhari ya bugi kirjin cewa za ta samu a kotu, sai kotun ta yanke hukuncin da bai yi wa gwamnatin Najeriya dadi ba.

Hukuncin ya nuna cewa tunda har Najeriya ta ki biyan dala milyan 850 da aka sasanta cewa za ta biya ba tare da an gurfana a gaban shari’a ba, to a yanzu kuma dala bilyan 6.6 za ta biya kamfanin diyya.

Kamfanin dai a Tsibirin British Virgin Island ya ke.

Bugu da kari kuma, an kara lafta wa gwamnatin Najeriya wata diyya har ta dala biliyan 2.3 a matsayin hukuncin bata lokacin shekaru biyar da ta yi na kin biyan kudin da aka cimma yarjejeniya tun da farko.

Wannan jangwangwama dai ta afka wa Najieriya ne bayan samun sabanin wata kwangila tsakanin Kamfanin Man Fetur na Najeriya, wato NNPC ya yi da kamfanin na P&ID.

Wadanda su ke da cikakkiyar masaniyar rikicin, sun shaida wa PREMIUM TIMES cewa ana kusa da saukar gwamnatin Jonathan ne ta amince za ta biya P&ID diyyar dala milyan 850.

Da ya ke a lokacin gwamnatin ta kusa sauka, sai hakkin biyan kudin ya koma kan gwamnatin Muhammadu Buhari, tunda ita ce ta gaji gwamnatin Jonathan.

Wata majiya mai tushe ta bayyana wa PREMIUM TIMES cewa, “Gwamnatin Jonathan ta amince za ta biya diyyar dala miliyann 850, amma ba ta sa hannun amincewa da biyan ba, ganin cewa saura ‘yan kwanaki gwamnatin ta sauka. Ta yi haka ne don kada a zarge ta da harkalla.”

BATA LOKACIN DA YA JANYO WA NAJERIYA MATSALA

Akwai lokacin da a zaman sauraren shari’ar har lauyan Najeriya mai suna Supo Shasore ya shawarci Najeriya cewa hujjojin fa Najeriya ta rike a matsayin dalilan kin biyan diyyar dala milyan 850 ba masu karfi ba ne.

Shasore ya shawarci Najeriya cewa gara fa a yi mai yiwuwa, domin ya na gudun kada can gaba cibi ya zama kari.

To a ranar 11 Ga Agusta, 2014, sai Ministan Shari’ar Najeriya na lokacin, Mohammed Adoke ya shawarci gwamnatin lokacin da ta dauki matakan fara biyan kudin domin a samu hanyar fara yayyafa wa kakudubar rikicin ruwan sanyi.

A karshe dai an cimma cewa gwamnati ta amince za ta biya dala bilyan daya da rabi.

Shugaba Goodluck Jonathan a lokacin ya kara matsa lambar cewa a roki kamfanin ya kara sassauta wa Najeriya. A karshe dai aka cimma yarjejeniya ta karshe cewa to Najeriya ta rungumo dala milyan 850 ta biya kawai, domin a bar maganar, a rufe shafin rikicin kawai.

An cimma wannan yarjejeniya ta karshe a ranar 29 Ga Afrilu, 2015, cewa za a biya dala milyan 850, wato ana saura wata daya kacal gwamnatin Jonathan za ta sauka.

Gwamnatin Jonathan ta amince za a biya kudin, duk kuwa da cewa ba haka ta so ba. Gwamnati a lokacin ta so a ce dala milyan 500 ne za ta biya, ko ma kasa da haka.

Daga nan kuma sai aka kulla cewa za a fara da biyan dala milyan 100, jim kadan bayan cimma yarjejeniyar, daga nan kuma sai a datsa sauran kudin zuwa kashi uku.

Hakan ya na nufin duk bayan watanni hudu Najeriya za biya dala milyan 250 kenan ga kamfanin na P&ID.

Daga nan kuma sai Ministar Harkokin Kudade, Diezani Alison-Madueke ta rubuta wa Goodluck Jonathan wasika cewa ya amince Kamfanin NNPC ya biya kudaden da za a fara biyan diyya ga kamfanin kwangilar.

To a ranar 25 Ga Mayu, 2015, kwanaki hudu kafin saukar Jonathan, sai ya maida wa ministar amsar cewa, “Ba zan iya sa hannu a wannan kurarren lokaci ba, sai dai a mika wannan bukata ga gwamnati mai jiran gado domin su rattaba amincewar biyan kudin.”

PREMIUM TIMES ta samu kwafen wasikar da Jonathan ya aika wa Diezani, kuma ta samu kwafen wacce ita ministar ta fara aika masa mai dauke da neman fara biyan kudaden a ranar 18 Ga Mayu, 2015.

Sai dai kuma jim kadan bayan hawan Gwamnatin Buhari, washegari a ranar 30 Ga Mayu, 2015, an gabatar da matsalar a gaban Buhari da Osinbajo, inda su kuma suka jajirce cewa da a biya kudin har gara a sake sabuwar yarjejeniya kawai.

Nan da nan sai gwamnatin Buhari ta maye gurbin lauyan Najeriya Shasore da wani lauyan daban, mai suna Bolaji Ayorinde.

Dukkan su dai Bolaji din da kuma lauyan farko Shasore, duk manyan lauyoyi ne masu lakabin ‘SAN’.

Daga nan aka umarci Bolaji Ayorinde da ya ci gaba da bin ba’asin shari’ar a kotun London.

A kan haka ne a ranar 25 Ga Disamba, sai sabuwar gwamnatin Najeriya ta nemi kotun da cewa ta jingine waccan yarjejeniya da aka kulla da gwamnatin Jonathan kawai, ba za ta biya diyyar ta dala milyan 850 ba.

An ci gaba da sa-toka-sa-katsi a kotu, inda a karshe kotu ta yi watsi da bukatar gwamnatin Najeriya, har dai aka kai ga yanke hukuncin da ya janyo wa Najeriya yin mummunan da-na-sani, wanda aka ce keya ce, daga baya ta ke.

KWANGILAR DA TA ZAME WA NAJERIYA ALAKAKAI

An kulla wannan kwagila ce a tsakanin kamfanin P&ID da kuma Hukumar NNPC a madadin gwamnatin Najeriya.

An amince da cewa P&ID zai gina katafaren aikin Iskar Gas a Adiabo da ke cikin karamar hukumar Odukpani a Jihar Cross River.

Gwamnatin laokacin ta shirya kwangilar ce da nufin gina aikin samar da iskar gas wanda zai rika zama a matsayin abin wadatar da makamashi da kuma hasken lantarki a Najeriya.

Bayan kammala wannan rahoto, PREMIUM TIMES ta tuntubi ofishin Mataimakin Shugaban Kasa, amma kakakin sa Laolu Akande ya ce wannan magana ai Antoni Janar na Tarayya, wanda kuma shi ne Ministan Shari’a za a tuntuba.

An kira wayoyin sa bai dauka ba, kuma an yi masa sakon tes, amma bai maida amsa ba.

Sai dai kuma a yayin jin ta bakin sa, Karamin Ministan Man Fetur, Ibe Kachikwu, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa ana nan ana wani abu akan wannan hukunci da ka yanke kan Najeriya.

Tags: AbujaAmurkaBuhariGoodluck JonathanHausaHausa Premium TimesKudiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESPremium Times HausaShugaban Kasa
Previous Post

Dino Melaye ya yi ribas, ya yaba karrama Abiola da Buhari ya yi

Next Post

Bam ya tashi da wasu yara a garin Mubi jihar Adamawa

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
NEMA bomb victim

Bam ya tashi da wasu yara a garin Mubi jihar Adamawa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air
  • Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto
  • CIRE TALLAFIN MAI: ‘Yan Najeriya na dandana tsadar kayan abinci da motocin sufuri
  • TASHIN HANKALI: Saboda lalacewa yanzu, har Nas-Nas na fede mutum asibitoci
  • Dalibai 350 muke da amma malamai uku kacal ke karantar dasu a makarantar mu – Mazauna kauyen Gabchyari, Jihar Bauchi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.