• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ANA WATA GA WATA: Yadda Ministar Kudi, Kemi ta biya ’Yan Majalisa naira biliyan 12, da Buhari ya haramta

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 2, 2018
in Rahotanni
0
Kemi-Adeosun

Kemi-Adeosun

An bankado akalla wasu kwangiloli har 34 na sama da naira biliyan 11.5 da Ministar Harkokin Kudade ta biya, alhali akwai umarnin da Shugaban Kasa ya bayar cewa kada a yi kwangilolin. PREMIUM TIMES da UDEME ne suka bankado dabakalar.

Dukkan wadannan kwangiloli an ce an yi su ne a ma’aikatun gwamnati daban-daban, kuma su na cikin kwngilolin da Fadar Shugaban Kasa ta ce wa Majalisar Tarayya a cire su kada a yi aikin a cikin kasafin 2017.

Akwai kwafen takardu a hannun PREMIUM TIMES da suka tabbatar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari da kuma Mataimakin sa, Yemi Osinbajo duk sun sanar da cewa a cire ayyukan daga cikin Kasafin Kudin 2017.

Dukkan ayyukan 34, irin ayyukan cuwa-cuwa din nan ne da Mambobin Majalisar Tarayya suka cusa a cikin kasafin 2017, a gefe daya kuma suka cire wasu muhimman ayyukan raya kasa da ma’aikatu suka rattaba niyyar yi a cikin kasafin.

Majalisar Zartaswa dai ta ce ba za ta iya biyan kudaden ayyukan da ‘yan majalisar suka cusa ba, tunda sun cire ayyuka mafi muhimmanci da ya kamata a yi wa jama’a.

YADDA SUKA CUSA AYYUKAN ASARKALA A KASAFIN 2017

Rikici ya taso bayan maida kasafin 2017, yayin da wasu ministoci suka bankado cewa ‘yan majalisa sun cire wasu muhimman ayyukan da suka rattaba za a yi wa al’umma, sannan suka cusa ayyuka har 34 wadanda majalisa din ke so a yi, kuma ta hannun su za a biya kudaden.

Wannan kuwa wata karkatacciyar hanya ce da suka shigo da ita ta yadda za su rika azurta kan su a saukake, ba da gumin goshin su ba.

Dama sai da Ministam Ayyuka Tunde Fashola ya ce yadda ‘yan majalisar suka yi rashin adalci ne domin sun yi asarkalar ayyukan na su bayan ministocin sun je sun kare kasafin na ma’aikataun su.

Idan za a iya tunawa a wancan lokacin an yi ta nuna juna da yatsa, tsakanin majalisa da Minista Fashola, duk a kan batun kasafin kudi, su na sukar juna da shigo da salon ‘yar-burum-burum a cikin kasafi.

Shi ma Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, da Mistan Lafiya, Isaac Adebowole sun yi irin korafin da Fashola ya yi.

Ganin Yadda Majalisa da ministocin ke ta sa toka sa-katsi ne, ya sa Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya kira taron tantance barcin makaho tsakanin majalisa da ministoci.

A lokacin Buhari ya na Landan. A ranar 18 Ga Yuli, 2017, Osinbajo ya rubuta wa Majalisa cewa a cire duk wadannan ayyuka 34 da majalisa ta sarkala a cikin kasafin 2017.

Osinbajo ya maida cewa ma’aikatu 15 su kawo ayyuka na adadin naira biliyan 136, domin a cike gurbin wadanda aka cire da majalisar ta cusa ba boye.

Osinbajo ya yi kira ga majalisa da ta gaggauta amince da ayyukan tunda dukkan sun na raya kasa ne.

PREMIUM TIMES ta gano cewa daga baya Osinbajo ya yi bibiyar majalisa har tsawon watanni domin su amince, amma suka yi watsi da shi. A nan ne ya gano cewa ramuwar-gayya suke so su yi kenan.

YADDA MA’AIKATAR KUDI TA KETA UMARNIN FADAR SHUGABAN KASA

Ministar Harkokin Kudade, Kemi Adeosun ta na cikin wadanda aka yi zaman tattaunawa da su, da shugabannin majalisa da kuma Mataimakin Shugaban Kasa.

Kuma ta fi kowa sanin cewa akwai umarni daga Fadar Shugaban Kasa cewa Majalisa ta gaggauta cire wadannan ayyuka 34 da suka yi wa asarkala a cikin kasafin 2017.

Duk da haka ta rufe ido, ta kauda kai daga umarnin Fadar Shugaban Kasa, ta rika sakar wa ‘yan kwangilar da majalisar dattawa ta ce su ne ke yin aikin makudan kudaden ayyukan da Gawamnatin Najeriya ta haramta a yi.

Kudaden da ta biya ba bisa ka’ida ba, sai a bisa izgili da galatsi, sun haura naira biliyan 11 ga ma’aikatu daban-daban, ciki har da ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya.

Dukkan wadandan kudade da ayyuka, sai aka jefa su a karkashin fannin ayyukan Inganta Kanana da Matsakaitan Masana’antu, wato SMEDAN.

Hukumar SMEDAN a tsakanin 2013 zuwa 2017 ta kasance wani wawakeken ramin da ‘yan majalisa ke amfani da shi suna cikewa da makudan kudade, daba baya kuma su bi dare su kwashe kayan su.

Duk wani dan Majalisar da ke so ya yi wa jama’ar yankin sa aiki, sai ya karkata a aikin a karkashin Hukumar SMEDAN, saboda ita ce hukumar da ta zame musu karkatacciyar bishiyar kuka, mai saukin hawa.

Duk wani aikin da ba a iya tantance shi kuru-kuru a ido, kamar yi wa mata da matasa horo, sai a ce duk an yi shi ko da ba a yi ba.

Ko kuma a yi aikin amma a kara yawan adadin wadanda aka bai wa horon.

An ce wai an yi wasu ayyuka har 13 daban-daban amma duk aka ce bai wa mata da matasa horo ne ayyukan.

A Ma’aikatar Ayyuka, Makamashi da Gidaje ma haka ‘yan majalisa suka yi haramben aiki na sama da naira bilyan 2.

Daga ka yi aikin kafa hasken sola, sai gina rijiyoyin burtsatse, sai kuma gina kwalbatoci kawai.

An kuma yi irin haka a Ma’aikatar Sadarwa, inda ‘yan majalisa suka cusa ayyuka na naira milyan 684, uku daga cikin su a jihar Oyo na naira milyan 664, sai kuma na milyan 20 a jihar Kebbi.

Can a Ma’aikatar Kimiyya da Fasaha ma an yi wa naira milyan 50 fasaha a Ma’aikatar Gona kuwa, naira bilyan daya aka yi wa noman rana daya.

PREMIUM TIMES ta nemi jin ta bakin Ministar Hrkokin Kudade, amma wani hadimin ta mai suna Oluyinka Akintunde ya ce ba ta kasar. Kuma irin wannan magana ministar ce za a iya tunkara, ba wani hadimin ta ba.

Shi ma Kakakin Yala Labarai na Majalisar Tarayya, Abdulrazak Namdas, da takwaran san a Majalisar Dattawa, Sabi Abdullahi,

Duk ba su yi magana ba.

Kakakin Mataimakin Shugaban Kasa, Laolu Akande ya ce bai ma san cewa ma’aikatar kudade ta ki bin dokar Fadar Shugaban Kasa ba, har ta biya kudaden kwangilar da aka hana gudanarwa.

Amma ya ce za su bincika.

Ba wannan ne karon farko ko na biyu da Ministar Kudade yay i irin wannan sakala-sakala ba. Wattanin baya PREMIUM TIMES ta bankada wata harkallar sakin bilyoyin kudade ga ‘yan kwangilar Majalisa wadanda yawancin su kamfanonin bogi ne.

Kada a manta, an zarge ta da korar Shugaban Hukumar Kula da Hannayen Jarin Kamfanoni, Munir, saboda ta fahimci ya na kokarin ya fallasa wata harkalla da ta dabaibaye kamfanin mai na Oando, wanda Adeosun ke ganin cewa idan hakan ta faru, zai iya kwance mata zani a kasuwa.

Tags: APCBuhariBuhari NajeriyaHausaKemi AdeosunLabaraiMajalisaMinistaNajeriyaPremium Times Hausa
Previous Post

BARAKA A APC: Bangaren APC ta kacaccale a Kaduna

Next Post

Mahara sun kashe mutane uku a harin Filato

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
gunmen

Mahara sun kashe mutane uku a harin Filato

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU
  • A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025
  • An ga daliban Jami’ar Gusau da aka sace na karbar magani a cibiyar kiwon Lafiya dake Madada, karamar hukumar Maru
  • ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna
  • ‘Yan Bindiga sun kashe direba, sun sace fasinjoji 7 hanyar Kaduna-Birnin Gwari

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.