• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ANA WATA GA WATA: Yadda Ministar Kudi, Kemi ta biya ’Yan Majalisa naira biliyan 12, da Buhari ya haramta

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 2, 2018
in Rahotanni
0
Kemi-Adeosun

Kemi-Adeosun

An bankado akalla wasu kwangiloli har 34 na sama da naira biliyan 11.5 da Ministar Harkokin Kudade ta biya, alhali akwai umarnin da Shugaban Kasa ya bayar cewa kada a yi kwangilolin. PREMIUM TIMES da UDEME ne suka bankado dabakalar.

Dukkan wadannan kwangiloli an ce an yi su ne a ma’aikatun gwamnati daban-daban, kuma su na cikin kwngilolin da Fadar Shugaban Kasa ta ce wa Majalisar Tarayya a cire su kada a yi aikin a cikin kasafin 2017.

Akwai kwafen takardu a hannun PREMIUM TIMES da suka tabbatar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari da kuma Mataimakin sa, Yemi Osinbajo duk sun sanar da cewa a cire ayyukan daga cikin Kasafin Kudin 2017.

Dukkan ayyukan 34, irin ayyukan cuwa-cuwa din nan ne da Mambobin Majalisar Tarayya suka cusa a cikin kasafin 2017, a gefe daya kuma suka cire wasu muhimman ayyukan raya kasa da ma’aikatu suka rattaba niyyar yi a cikin kasafin.

Majalisar Zartaswa dai ta ce ba za ta iya biyan kudaden ayyukan da ‘yan majalisar suka cusa ba, tunda sun cire ayyuka mafi muhimmanci da ya kamata a yi wa jama’a.

YADDA SUKA CUSA AYYUKAN ASARKALA A KASAFIN 2017

Rikici ya taso bayan maida kasafin 2017, yayin da wasu ministoci suka bankado cewa ‘yan majalisa sun cire wasu muhimman ayyukan da suka rattaba za a yi wa al’umma, sannan suka cusa ayyuka har 34 wadanda majalisa din ke so a yi, kuma ta hannun su za a biya kudaden.

Wannan kuwa wata karkatacciyar hanya ce da suka shigo da ita ta yadda za su rika azurta kan su a saukake, ba da gumin goshin su ba.

Dama sai da Ministam Ayyuka Tunde Fashola ya ce yadda ‘yan majalisar suka yi rashin adalci ne domin sun yi asarkalar ayyukan na su bayan ministocin sun je sun kare kasafin na ma’aikataun su.

Idan za a iya tunawa a wancan lokacin an yi ta nuna juna da yatsa, tsakanin majalisa da Minista Fashola, duk a kan batun kasafin kudi, su na sukar juna da shigo da salon ‘yar-burum-burum a cikin kasafi.

Shi ma Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, da Mistan Lafiya, Isaac Adebowole sun yi irin korafin da Fashola ya yi.

Ganin Yadda Majalisa da ministocin ke ta sa toka sa-katsi ne, ya sa Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya kira taron tantance barcin makaho tsakanin majalisa da ministoci.

A lokacin Buhari ya na Landan. A ranar 18 Ga Yuli, 2017, Osinbajo ya rubuta wa Majalisa cewa a cire duk wadannan ayyuka 34 da majalisa ta sarkala a cikin kasafin 2017.

Osinbajo ya maida cewa ma’aikatu 15 su kawo ayyuka na adadin naira biliyan 136, domin a cike gurbin wadanda aka cire da majalisar ta cusa ba boye.

Osinbajo ya yi kira ga majalisa da ta gaggauta amince da ayyukan tunda dukkan sun na raya kasa ne.

PREMIUM TIMES ta gano cewa daga baya Osinbajo ya yi bibiyar majalisa har tsawon watanni domin su amince, amma suka yi watsi da shi. A nan ne ya gano cewa ramuwar-gayya suke so su yi kenan.

YADDA MA’AIKATAR KUDI TA KETA UMARNIN FADAR SHUGABAN KASA

Ministar Harkokin Kudade, Kemi Adeosun ta na cikin wadanda aka yi zaman tattaunawa da su, da shugabannin majalisa da kuma Mataimakin Shugaban Kasa.

Kuma ta fi kowa sanin cewa akwai umarni daga Fadar Shugaban Kasa cewa Majalisa ta gaggauta cire wadannan ayyuka 34 da suka yi wa asarkala a cikin kasafin 2017.

Duk da haka ta rufe ido, ta kauda kai daga umarnin Fadar Shugaban Kasa, ta rika sakar wa ‘yan kwangilar da majalisar dattawa ta ce su ne ke yin aikin makudan kudaden ayyukan da Gawamnatin Najeriya ta haramta a yi.

Kudaden da ta biya ba bisa ka’ida ba, sai a bisa izgili da galatsi, sun haura naira biliyan 11 ga ma’aikatu daban-daban, ciki har da ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya.

Dukkan wadandan kudade da ayyuka, sai aka jefa su a karkashin fannin ayyukan Inganta Kanana da Matsakaitan Masana’antu, wato SMEDAN.

Hukumar SMEDAN a tsakanin 2013 zuwa 2017 ta kasance wani wawakeken ramin da ‘yan majalisa ke amfani da shi suna cikewa da makudan kudade, daba baya kuma su bi dare su kwashe kayan su.

Duk wani dan Majalisar da ke so ya yi wa jama’ar yankin sa aiki, sai ya karkata a aikin a karkashin Hukumar SMEDAN, saboda ita ce hukumar da ta zame musu karkatacciyar bishiyar kuka, mai saukin hawa.

Duk wani aikin da ba a iya tantance shi kuru-kuru a ido, kamar yi wa mata da matasa horo, sai a ce duk an yi shi ko da ba a yi ba.

Ko kuma a yi aikin amma a kara yawan adadin wadanda aka bai wa horon.

An ce wai an yi wasu ayyuka har 13 daban-daban amma duk aka ce bai wa mata da matasa horo ne ayyukan.

A Ma’aikatar Ayyuka, Makamashi da Gidaje ma haka ‘yan majalisa suka yi haramben aiki na sama da naira bilyan 2.

Daga ka yi aikin kafa hasken sola, sai gina rijiyoyin burtsatse, sai kuma gina kwalbatoci kawai.

An kuma yi irin haka a Ma’aikatar Sadarwa, inda ‘yan majalisa suka cusa ayyuka na naira milyan 684, uku daga cikin su a jihar Oyo na naira milyan 664, sai kuma na milyan 20 a jihar Kebbi.

Can a Ma’aikatar Kimiyya da Fasaha ma an yi wa naira milyan 50 fasaha a Ma’aikatar Gona kuwa, naira bilyan daya aka yi wa noman rana daya.

PREMIUM TIMES ta nemi jin ta bakin Ministar Hrkokin Kudade, amma wani hadimin ta mai suna Oluyinka Akintunde ya ce ba ta kasar. Kuma irin wannan magana ministar ce za a iya tunkara, ba wani hadimin ta ba.

Shi ma Kakakin Yala Labarai na Majalisar Tarayya, Abdulrazak Namdas, da takwaran san a Majalisar Dattawa, Sabi Abdullahi,

Duk ba su yi magana ba.

Kakakin Mataimakin Shugaban Kasa, Laolu Akande ya ce bai ma san cewa ma’aikatar kudade ta ki bin dokar Fadar Shugaban Kasa ba, har ta biya kudaden kwangilar da aka hana gudanarwa.

Amma ya ce za su bincika.

Ba wannan ne karon farko ko na biyu da Ministar Kudade yay i irin wannan sakala-sakala ba. Wattanin baya PREMIUM TIMES ta bankada wata harkallar sakin bilyoyin kudade ga ‘yan kwangilar Majalisa wadanda yawancin su kamfanonin bogi ne.

Kada a manta, an zarge ta da korar Shugaban Hukumar Kula da Hannayen Jarin Kamfanoni, Munir, saboda ta fahimci ya na kokarin ya fallasa wata harkalla da ta dabaibaye kamfanin mai na Oando, wanda Adeosun ke ganin cewa idan hakan ta faru, zai iya kwance mata zani a kasuwa.

Tags: APCBuhariBuhari NajeriyaHausaKemi AdeosunLabaraiMajalisaMinistaNajeriyaPremium Times Hausa
Previous Post

BARAKA A APC: Bangaren APC ta kacaccale a Kaduna

Next Post

Mahara sun kashe mutane uku a harin Filato

Next Post
gunmen

Mahara sun kashe mutane uku a harin Filato

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RIKICIN PDP: Kwamitin Amintattun PDP ya tura wa Wike tawagar lallashi
  • KADUNA 2023: Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe mataimakiyar sa
  • ‘Yan bindiga sun kashe Sojoji 30, ‘yan sanda 10 da farin hula 12 a makon jiya
  • Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki
  • MAIDA HANNUN AGOGO BAYA: ‘Yan-ta-kife sun banka wa ofishin INEC wuta a Enugu

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.