• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

‘Yadda sojojin Najeriya da na Kamaru suka rika cin zarafin mata a sansanin gudun jihira’

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 26, 2018
in Labarai
0
IDP in Borno State

IDP in Borno State

Matan da ke zaune a sansanonin gudun hijira bayan sun kubuta daga Boko Haram, sun bayyana yadda sojojin Najeriya da na Kamaru suka rika cin zarafin su.

Matan sun yi wannan bayani ne a Abuja a wani taro wanda Kungiyar Jinkai ta Duniya, Amnesty International ta shirya, domin gabatar da rahoton ta dangane da abin da ya rika faruwa da wanda ke faruwa a sansanonin gudun hijira.

Wasu kalilan da ga cikin matan sun yi jawabai ga ‘yan jarida a wurin taron.

Wata mai suna Kella Haruna, ta ce ta ga bala’i da rayuwar kunci a sansanin gudun hijira.

Ta ci gaba da cewa sojoji da kuma jami’an tsaron hadin-guiwa sun rika cin mutuncin mata.

Kella wadda ta yi magana cikin harshen Kanuri, ta ce an yi lalata da mata sosai, sannan wasu kuma idan su na so a ba su abinci, to sai sun yarda sun bada kan su an yi lalata da su.

Kella ta ce daga garin Banki ne aka kubutar da su bayan da Boko Haram suka mamaye su.

“Daga nan da aka tura mu cikin Kamaru, mun ga cin zarafi da tozartwa matuka. Domin tsirara suka sa muka yi, haka sojojin kasar suka bar mu kwana hudu babu ko abinci.Haka suka sake maida mu Banki.’’

Kella ta ci gaba da cewa ta tabbatar da mazan su na nan, to babu yadda za a yi su fuskanci cin zarafi da tozartawar da aka yi musu.

“Mu na a Bama ne aka zo aka kama mazajen mu, aka daure musu idanu, aka loda su a cikin mota aka nufi Maiduguri da su. Amma aka ce mana za a kai mu inda mazajen na mu suke, amma kuma har yau din nan babu labari.

“Sojoji suka ce ina matan nan, ku zo za mu kai ku inda mazajen ku suke. Daga nan muka dan tattara komatsan da suka rage mana, muka fito. Suka dauke mu amma duk suka jibge mu a dai cikin Bama din a wani sansanin da ke asibitin garin.

“Maganar gaskiya a sansanin Bama inda nan ne asibitin garin a da, babu maganar abinci, idan ka yi magana kuma su yi ta jibgar ka. Kuma sojoji sun rigaya sun kwace duk kudaden da ke hannun mu. Suka bar mu biyu.”

Daga nan ne kuma inji Kella, sojojin suka fara bibiyar su, wadda suka ga ta yi musu, sai su nemi sai sun yi lalata da ita.

Wata mai suna Fatima Bukar, ta bayyana yadda sojoji suka kame mijin ta, ‘ya’yan ta da ‘yan uwan ta maza.

Ta ce har yau babu wanda ya ce mata ga inda aka tsare su tun da aka kame su aka tafi da su.

“Kafin ma su dauke su daga can su canja musu wuri, sai da suka fito da su, suka yi musu wanka, sannan suka loda su zuwa Maiduguri.’’

Sojoji sun sha cewa wadanda ake kamawa din ana damke su ne domin a bincika a gane shin ‘yan Boko Haram ne ko kuwa ba su ba ne.

Wasu daga cikin wadanda ake kamawa din ana sakin su idan aka gano cewa ba Boko Haram ba ne. Amma kuma da yawa na can a kulle har yau ba a gurfanar da su an yanke musu hukunci ba, su na tsare a hannun sojoji.

YAKAMATA GWAMNATI TA SHIGA LAMARIN

Hamsatu Allamin, wadda ta kafa Allamin Foundation domin dawo da zaman lafiya a Jihar Barno, ita ma ta yi magana a wurin taron inda ta nuna takaicin yadda sojoji da jami;an tsaron na Vigilante suka rika tafka lalata da matan.

“Kai ko ma da soja daya ne tal ko dan CJTF daya ne ya yi wa mace daya fyade, to fa tilas sai an hukunta shi. Duk da cewa yawancin wadannan matan su na tsoron su fito su yi magana saboda tsoron kada wani abu kuma ya biyo baya.

Allamin ta ce an ci zafin mata akalla 1, 600 abin da ya hada har da duka. Ta ce maza akalla mazaje 437 sun bace daga sansanoni

“Ai har gara ma Boko Haram da wasu sojojin. Ba ina magana ne a kan daruruwa ba, sai dai na ce dubbai. Ya kamata a fara ganin canji a fadin kasar nan. Ina fatan hukumar sojoji ba za ta ji haushin wannan ba. Amma ta nemo hanyar magance wannan matsala.

Daraktan Kare Hakkin Wanda aka Zalunta a Hukumar Kara ‘Yancin Dan Adam, ya tabbatar wa Premium Times cewa sun karbi koke-koken cewa akwai mazaje 437 da har yau ba a san inda suke ba.

“Na rubuta wa sojoji takarda, amma sun maido min cewa babu ko daya daga cikin jerin sunayen wadanda ake nema din da ke tsare a hannun su a jihar Barno.

Ita kuwa Sa’adatu Mahdi, daya daga cikin wadda aka kafa ‘Bring Back Our Girls da ita, cewa ta yi bala’in da ake fama da shi a yankin Arewa maso gabas, ya wuce tunanin kowane bil Adama.

“Ai lokacin da aka kama daliban Dapchi, mun rika tuntubar Boko Haram da ba su dauke da makamai, su kuma su na tuntubar fitinannun na su. Da aka tsagaita wuta, ai cikin sati daya suka dawo da daliban bayan an tsagaita wutar.

“To idan har za a iya kulla yarjejeniyar tsagaita wuta ta sati daya, don me ba za a kulla tsagaita wuta ta daina yakin gabadaya ba, yadda za su fito a daina yakin haka nan?”

Da yake jawabi, shugaban Kwamitin Mashawartan Kungiyar ta Jinkai, Auwal Rafsanjani, ya ce kungiyar ta su ta na taimakawa ne domin jama’a su fito su san ‘yancin su.

“Kungiyar Jinkai ta Kasa da Kasa ba ta fito ta na gasa da kowane bangare ba ne. kawai ita ta na aiki ne domin tabbatar da cewa ana kare wa kowane dan Najeriya ‘yancin sa.”

“Ganin irin hujjojin da muke da su ne ya sa muka kawo wasu daga cikin wadanda aka ci wa zarafin domin a ji daga bakin su,

“Don me wasu za su rika cewa mu na kokarin rikita Najeriya? Mu fa mu na nuna wa gwamnati ne cewa ta fito ta yi abin da ya dace ta yi wajen kare hakkin ‘yan Najeriya.”

‘YAN MAJALISA SUN CE WANI ABU

Sani Zorro, wanda shi ne Shugaban Kwamitin Majalisar Tarayya a kan Sansanoni da ‘yan gudun hijira, ya ce duk ta inda aka buga aka buga, to ana daina yaki ne ta hanyar sasantawa.

“Tunda dai mun kasa ganin karshen wadannan Boko Haram a cikin sama da shekara biyar, to ya kamata a samu wata hanyar kawo karshen wannan fitina.” Inji Zorro.

“Shin wai ku na tsammanin kashe-kashen da ake fama da su a jihar Kaduna da Zamfara duk ba su da alaka da Boko Haram ne? Ai yanzu Najeriya ta na takara ne da kasar Syria wajen fattatakar jama’a daga matsugunan su.”

Shi kuwa Sanata Shehu Sani, cewa ya yi bai kamata gwamnati ta yi watsi da rahoton Kungiyar Jinkai ta Duniya ba.

“Ana yawan cin zarafin mata, kuma wannan abin takaici ne. kuma wannan rahoto bai dora wa gwamnati laifi ba, abin da ake fama da shi ne a kasar nan.

Ya ce abin takaicin kuma shi ne jami’an gwamnati ba su ma tsaya sun karanta rahoton ba, saboda hankalin su kawai ya karkata ga zabe, sai suka fara bobbotai kawai.

“Idan dai har gwamnan da ke kan mulki a yanzu ba kunya ba tsoron Allah har ya ce wai kashe-kashen da ake yi a Arewa duk zuguguta shi ne ake yi, bai taka kara ya karya ba, to ana cikin mummunan matsala fa.”

Tags: Boko HaramHausaHausa Premium TimesLabaraimata
Previous Post

Buhari ya soke kwangilar makaman Isra’ila ta dala miliyan 195 wadda Ameachi ya bayar

Next Post

Madrid ta zama zakaran kungiyoyin kwallon kafa na nahiyar Turai a karo na uku a jere

Next Post
Mohammed Salah

Madrid ta zama zakaran kungiyoyin kwallon kafa na nahiyar Turai a karo na uku a jere

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.