• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP

    Za mu yi nasara a kotu ‘InshaAllah’ – Isah Ashiru na PDP a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP

    Za mu yi nasara a kotu ‘InshaAllah’ – Isah Ashiru na PDP a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BUHARI: Mantuwa ya ke dashi ne, ko Sakaci, ko kuwa Rashin Sani ne?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
March 17, 2018
in Rahotanni
0
Buhari in office

Buhari in office

Shugaba Muhammadu Buhari na cikin halin fama da matsin-lamba a fadin kasar nan. Wannan kuwa ya danganta ne da irin salon mulkin da ya ke gudanarwa, wanda jama’a da dama ke ganin cewa shugaban ya yi musu bazata, wato ba haka su ka yi tsammanin zai kasance idan ya hau mulki ba.

Duk da wannan matsin-lamba da ya ke sha dalilin kura-kuran da ya ke tafkawa, mabiyan sa ko masoyan sa da yawa har yanzu ba su yadda ya na kuskure ba. Idan ma sun yarda din, su kan tirje su ce ‘ai dai gara Buhari da Jonathan.’

Wadanne kura-kurai ne Buhari ke tafkawa? Me ya sa wasu ba su yarda ya yi kuskure, ko da kuwa shi da kan sa ya gano kuskuren ya yi? PREMIUM TIMES HAUSA ta yi nazarin wasu muhimmman batutuwa domin ku buga lissafi a kai.

HARKALLAR BABACHIR: Lokacin da Majalisar Dattawa ta taso Babachir Lawal, tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gaba cewa an kama shi da laifin harkallar kwangilar noman ciyawa a kogin Yobe. Da farko Buhari bai yarda ba. An gabatar masa da hujjoji, sannan kuma ya nemi ya cire shi kafin a kammala bincike. Buhari bai yi haka ba, maimakon ya damka binciken ga EFCC, sai ma ya nada kwamiti da kan sa, daga baya kuma ya ce wa Majalisar Dattawa ai Babachir Lawal ba shi da laifi.

Sai da aka dauki tsawon lokaci ana tataburza da Buhari, sannan ya dakatar da shi. Kuma har yau ba a gurfanar da shi a gaban alkali ba.

AUREN DIYAR GANDUJE: Buhari ya sha suka da caccaka sanadiyya halartar daurin auren ’yar gidan Gwamna Abdullahi Ganduje na Kano da dan Gwamna Ajimobi na Oyo. Ya halarci daurin auren kwanaki kadan bayan Boko Haram sun sace dalibai mata sama 100 a sakandaren garin Dapchi a jihar Yobe. Sannan kuma ana tsakiyar jimamin kashe-kashen gilla da aka yi wa jama’a, akasari talakawa a jihohin Zamfara, Benuwai, Adamawa da Taraba. (Premium Times Hausa) Kuma duk babu wanda ya je yi musu jaje ko ta’aziyya. Wannan ya jawo masa kakkausar suka musamman ga talakawa su na cewa ashe maganar kishin talakan da Buhari ke ikirari ma duk a baki ne kawai. Wasu kuma na cewa yanzu giyar mulki ce ya ke sha ya yi tatil, shi ya sa ya fi maida hankali ga sha’anin bukukuwan masu mulki, bai damu da talakawa ba. Sai da aka nemi hana shi barci mai nauyi saboda caccaka, sannan ya fara zuwa jaje da ta’aziyya.

HAUSAWA NA CEWA,: Hausawa na cewa, ‘‘fara koyon mulki da baki, kafin ka fara koyon mulki da hannu.’’ Buhari na shan suka wajen yin kasassaba ko katobara ko kuma subul-da-baka. A ziyarar da ya kai jihar Taraba, ya bayyana wa gwamnan jiyar Darious da manyan kasar cewa shi duk abin da ke faruwa a kasar nan, ya na da hanyoyin da ya ke samun cikakken bayani. (Premium Times Hausa) Wannan ma ya bai wa jama’a mamaki, domin a cewar su, to me ya sa ba ya saurin daukar matakai kenan?

JANGWANGWAMAR ABDULRASHIR MAINA: A daya bangaren kuma Buhari na saurin furta rashin sanin sa da abubuwan da ke faruwa a kasa duk da irin muhimmancin su. Har aka maida Abdulrashid Maina a cikin gwamnatin tarayya a matsayin darakta, Buhari bai sani ba. Sai daga baya ya yi ta kame-kamen bayar da umarni a yi binciken dalilin maida tsohon shugaban hukumar fanshon ma’aikata a cikin gwamnati. (Premium Times Hausa) Har yanzu kuma ministoci da manyan ma’aikatan da ke da hannu kan asarkalar dawo da maina, babu abin da aka yi musu.

KWATAGWALCIN SUFETO JANAR IDRIS: Wannan al’amari zai dade a zukatan ‘yan Najeriya, jin Shugaba Buhari ya furta da bakin sa cewa ya bai wa Sufeto Janar Idris Ibrahim umarnin ya koma jihar Benuwai ya tare can har sai zaman lafiya ya wanzu, an daina rikicin makiyaya da manoma, amma ya bijire bai je ba. ’Yan Najeriya sun rika yi wa kan su tambayoyi sama 100. (Premium Times Hausa) Shin me ya sa mukarraban Buhari suka raina shi ne? Wane irin shugaban kasa ne zai bai wa shugaban ’yan sanda umarni, amma dai bayan wata biyu ya fito ya ce ai bai ma san ba a bi umarnin da ya bayar ba?

JAR DARDUMA A DAPCHI: Buhari ya sha suka har daga wasu ‘yan jam’iyyar APC, irin su Shehu Sani, wdanda suka cika da mamakin don me za a shimfida masa jar darduma a Yobe, shi da ya je jajen sace ‘yan mata sama da 100 a makarantar Dapchi. Shin idan mukarraban sa ba su san abin da ya dace ba, shi ma bai sani ba ne? Wannan ya sa mutane irin su Shehu Sani bayyana wa duniya cewa, “ana shimfida wa manyan baki jar darduma su taka a bukukuwan ‘yan kwalisa ne, ba a wurin jaje da alhini a Dapchi ba.

COGE A KASAFIN KUDI: Lokacin da Goguwar Kasafin 2016 ta tirnike, Buhari ya ce shi bai ma san wata kalma wai ita ‘asarkalar kasafin kudi’ wato ‘budget padding’ ba.

SAKWARKWACEWAR ASIBITIN FADAR SA: Babu wanda ya san mummunan halin da asibitin cikin Fadar Shugaban Kasa ke ciki, har sai lokacin da uwargidan sa Aisha Buhari ta je, domin a duba lafiyar ta. Abin takaici da same asibitin ko sirinji babu. Wannan al’amari ya bai wa jama’a mamaki cewa hatta abin da ke kusa da Shugaban Kasa ma bai san halin da ya ke ciki ba.

‘BAKI SHI KE YANKA WUYA’: Wannan ma wata karin magana ce da Bahaushe ke yi, kuma ta yi daidai da wani furuci da Buhari ya yi kwanan nan, wanda talakawa ke ta tsangwamar sa. (Premium Times Hausa) “Ina jin farin ciki a zuciya ta, idan na ga matasa a cikin kartsetsiyar rana sun yi gumi, su na neman na kan su. ” Wannan kalamai sun bai wa matasa haushi sosai, kuma a halin yanzu su ne ake ta watsawa a soshiyal midiya ana caccakar Buhari cewa shi dama ba shi da wani tsari na samar wa matashi sukunin rayuwa, sai ya kare rayuwar sa a cikin rana sannan zai samu abinci?

AN GAMA DA BOKO HARAM: Akwai manya da kananan kura-kurai da a ke tafiya ana tafkawa. Wadanda abin ya dama su na korafi. Wadanda ba su so a ce ya yi laifi kuwa ba su ganin laifi ko kuskuren sa. Daga cikin wadannan akwai yawan furta cewa an gama da Boko Haram da ya rika yi can baya, ba sau daya ko sau biyu ba. (Premium Times Hausa) Amma tun da Boko Haram suka sace daliban Dapchi sama da 100, bai sake buda baki ya ce an gama da Boko Haram ba. Dama kuma masu jin haushin wannan kalamai daga bakin sa kan rika cewa, “to idan an gama da Boko Haram, ina daliban Chibok da ke hannun su tun cikin 2014?”

Tags: AbujaBuharigwamnatiNajeriyaPREMIUM TIMESPremium TimesHausa
Previous Post

Kotun Daukaka Kara ta ce INEC ta ci gaba da shirya wa Dino Melaye kiranye

Next Post

Buhari ya sake nada Abba Kyari, Boss Mustapha, Emefiele, Lawal Daura da wasu 17 sabbin mukamai

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Buhari ya sake nada Abba Kyari, Boss Mustapha, Emefiele, Lawal Daura da wasu 17 sabbin mukamai

Buhari ya sake nada Abba Kyari, Boss Mustapha, Emefiele, Lawal Daura da wasu 17 sabbin mukamai

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • DOKAR HANA ZIRGA-ZIRGA: Garƙame mu da aka yi a Kano ya jawo mana hasara a Kasuwa, an jefa mutane ciki takura
  • Buhari ya yi da-na-sanin wasu abubuwa da ya aiwatar yana shugaban kasa – Adesina
  • Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu
  • Yadda Hukumar Tashoshin Ruwa ta yi gwanjon motocin alfarma da kayan ƙarambosuwa miliyan 45 a kan naira 1 kacal kowane
  • Najeriya ba ta buƙatar Majalisa biyu mai wakilai 469 – Shekarau

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.