• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ALHAMDULILLAH: An sako wanda aka kashe mahaifin sa, aka kama wai dan Boko Haram ne a Kano

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
February 28, 2018
in Ra'ayi
0
Imam Murtada Gusau

Imam Murtada Gusau

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

ASSALAMU ALAIKUM WA RAHMATULLAH WA BARA KA TUHU

DUKKAN GODIYA TA TABBATA GA ALLAH, MAI KOWA MAI KOMAI, MAI KASHEWA MAI RAYAWA, DA YA AZURTA MU DA SAMUN SHUGABANNI MASU SAURARON KOKE-KOKEN TALAKAWAN SU.

YA ALLAH MUN GODE MAKA A KAN WANNAN BAIWA DA NI’IMA DA KAYI MUNA. YA ALLAH KA KARA TAIMAKON KA A KAN WADANNAN SHUGABANNI, AMIN.

YA KU ‘YAN UWA NA MASU DARAJA, MASU GIRMA, IDAN BAKU MANTA BA, A ‘YAN KWANAKIN NAN, NAYI WANI BAYANI GAME DA ZALUNTAR WANI BAWAN ALLAH, WATO MARIGAYI MUHAMMAD INUWA MAI KAJI GAYAWA DA JAMI’AN TSARO SUKA YI, A INDA SUKA HARBE SHI, SUKA KASHE SHI HAR LAHIRA, HAKA SIDDAN, BAI SAN HAWA BA, BAI SAN SAUKA BA, BABU LAIFIN ZAUNE BABU NA TSAYE, A KANO. SANNAN BAYAN SUN KASHE SHI SAI SUKA KAMA DAN SA ABUBAKAR SUKA TSARE SHI, WAI SUNA ZARGIN CEWA SHI DAN BOKO HARAM NE. WANDA KOWA YASAN DA CEWA SUN YI HAKAN NE DOMIN SU KARE KAN SU GAME DA WANNAN AIKA-AIKA DA SUKA YI.

ALHAMDULILLAH, ALLAH SUBHANAHU WA TA’ALA YA ALBARKACI WANNAN BAYANI NAWA, A INDA HAR YA TAFI INDA AKE BUKATA, YA KAI KUNNEN SHUGABANNI. SANADIYYAR YADUWAR SA A KAFAFEN YADA LABARAI IRIN SU PREMIUM TIMES HAUSA, DA FACEBOOK DA WHATSAPP DA SAURAN SU.

SANNAN SASHEN HAUSA NA MURYAR AMURKA (VOA HAUSA) SUN DAGE KWARAI, KUMA SUN YI KOKARI MATUKA WAJEN BAYYANAR DA WANNAN ZALUNCI. ALLAH YA SAKA MASU DA ALKHAIRI, SU DA DUKKANIN MA’AIKATAN SU, AMIN.

BAYAN NAYI BAYANI NE, KUMA ALHAMDULILLAH, ALLAH YA YADA SHI, SAI MAI MARTABA ADALIN SARKI, SARKIN KANO, MUHAMMADU SANUSI NA II YA TAMBAYE NI, SHIN MEYE SUNAN WANNAN MUTUM DA WANNAN ABU YA FARU DA SHI, SANNAN A WACE ANGUWA YAKE A KANO? KUMA WALLAHI, MAI MARTABA SARKI YA TAMBAYE NI NE TSAKANINSA DA ALLAH, BA DOMIN KOMAI BA ILLA DA NUFIN DAUKAR MATAKIN YIN ADALCI GA IYALAN WANNAN BAWAN ALLAH. KUMA ALHAMDULILLAH, YANZU DAI DA SA BAKIN MAI MARTABA SARKI MUHAMMADU SANUSI NA II, DA KUMA SA BAKIN MAI GIRMA GWAMNAN JAHAR KANO, ALHAJI ABDULLAHI UMAR GANDUJE, ALLAH YA KADDARI AN SAKI WANNAN YARO ABUBAKAR DA AKA KAMA DA ZARGIN CEWA SHI DAN BOKO HARAM NE. MUNA GODIYA MATUKA A KAN WADANNAN SHUGABANNI NAMU, DA DUKKANIN WADANDA SUKA BADA GUDUMMAWA A KAN TABBATUWAR ADALCI A CIKIN WANNAN AL’AMARI. MUN GODE, MUN GODE, MUN GODE. ALLAH YA KARA GIRMA, DARAJA, JURIYA, HAKURI, TAWADU’U DA IMANI, AMIN.

YA KU ‘YAN UWA MASU ALBARKA, SAI DAI WANI HANZARI BA GUDU BA. BAYAN SAKIN WANNAN YARO ABUBAKAR DA AKAYI, YANZU ABUBUWA GUDA BIYU NE SUKA RAGE. NA FARKO: HUKUNTA JAMI’AN TSARON DA SUKA YI WANNAN AIKA-AIKA NA KISAN WANNAN BAWAN ALLAH, DA KWATO WA IYALAN SA HAKKIN SU. NA BIYU: TALLAFAWA IYALAN WANNAN BAWAN ALLAH, WATO IYALAN MARIGAYI MUHAMMADU INUWA MAI KAJI GAYAWA, KANO. DOMIN A SANI NA DA WANNAN MUTUM, SHI MAI YAWAN IYALI NE, MAI KOKARIN NEMAN HALAL DIN SA. SANNAN SHINE MAI NEMO MASU ABINDA ZA SU CI. YANZU AN KASHE SHI, KOMAI NASU KENAN YA TSAYA CAK! SANNAN SHINE YAKE DAUKE DA KARATUN ‘YA ‘YAN SA. YANZU TUN DA AN KASHE SHI, YAYA LABARIN KARATUN ‘YA ‘YAN NASA? SHIN ZA SU CI GABA DA KARATUN SU NE KAMAR ‘YA ‘YAN KOWA, KO KISAN MAHAIFIN NASU DA JAMI’AN TSARO SUKA YI ZAI KAWO KARSHEN KARATUN NASU? KAI, KAI, KAI, INA SAM! NASAN DA IKON ALLAH WANNAN BA ZAI FARU BA, TUN DA NASAN DA CEWA, MUNA DA ADALIN SARKI, MAI SAURARON KOKEN JAMA’AH, MAI TAIMAKON TALAKAWAN SA, KUMA MUJAHIDI. WANDA WALLAHI NI SHAIDA NE A KAN HAKAN, KUMA KO A GABAN ALLAH ZAN BAYAR DA SHAIDAR HAKAN. SANNAN KUMA GAMU DA GWAMNA ABDULLAHI UMAR GANDUJE, KHADIMUL ISLAM, MAI SAURARON KUKAN JAMA’AH.

YA KU JAMA’AH, KAR KU ZARGE NI DA BANBADANCI, KO GOYON BAYAN WANI DAN SIYASA. KUN SANNI SARAI, BANA BANBADANCI, SANNAN HAR KULLUN, NI, DA KARFIN IKON ALLAH, ZAN GOYI BAYAN GASKIYA NE KOMAI DACIN TA. SANNAN ITA GASKIYAR, DOLE NE A FADE TA KO A KAN WAYE. SANNAN MALAM BAHAUSHE YACE: YABON GWANI YA ZAMA DOLE.

KUMA WALLAHI, WALLAHI, WALLAHI, MU SANI, ALLAH YA AZURTA MU DA SARAKUNA MASU ADALCI DA TAWADU’U. ALLAH SHINE SHAIDA, BABU LOKACIN DA ZAMU SHAIDA WA MAI ALFARMA SARKIN MUSULMI (SULTAN) DA MAI MARTABA SARKIN KANO WATA DAMUWA DA KE DAMUN MUSULUNCI KO MUSULMI, FACE SUN SAURARE MU, KUMA SUN YI KOKARI WAJEN DAUKAR MATAKIN DA YA DACE. ALLAH NE SHAIDA A KAN HAKAN.

INA ROKON ALLAH YA KARA MASU DARAJA, DAUKAKA, DA NISAN KWANA, YAYI MASU SAKAMAKO DA GIDAN ALJANNAH FIRDAWS, AMIN.

SANNAN DON ALLAH, DON ALLAH, DON ALLAH, INA ROKON, AYI WA IYALAN WANNAN BAWAN ALLAH ADALCI, A KUMA TAIMAKA MASU. DOMIN BREADWINNER DIN SU SHINE MAHAIFIN NASU, KUMA YANZU AN KASHE SHI. DON ALLAH KAR WANNAN YA JAWO TAGAYYARAR WADANNAN BAYIN ALLAH. WATO IYALAN MARIGAYI MALLAM MUHAMMADU INUWA MAI KAJI GAYAWA, KANO.

ALLAH YA TAIMAKA, YA BADA IKON TSAYAR DA ADALCI, KUMA YA BADA IKON TAIMAKAWA, AMIN THUMMAH AMIN.

Wassalamu Alaikum,

NAGODE, DAN UWAN KU, MAI KAUNAR KU, MAI BIYAYYA A GARE KU HAR KULLUN:

Imam Murtadha Muhammad Gusau, daga Okene, Jahar Kogi, Nigeria. +2348038289761.

Tags: GandujeHausaKanoLabaraiLabariPREMIUM TIMESSanusiSarkin Kano
Previous Post

Tamke kai tamau na illata kunne – Likita

Next Post

Najeriya ba ta da ’yan sanda, sai ’yan burga -Moghalu

Next Post
Kingsley-Moghalu

Najeriya ba ta da ’yan sanda, sai ’yan burga -Moghalu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ABUJA TA DAGULE: Yadda ƴan bindiga suka fasa gidan yarin Kuje da bamabamai, suka kubutar da fursinoni
  • KATSINA BA DAƊI: Mahara sun buɗe wa tawagar Buhari wuta a yankin da su ka bingige Kwamandan ‘Yan Sandan Dutsinma
  • Takardun sakandare na sun yi layar-zana, amma ina da sakamako mafi kyau -Okowa, mataimakin takarar Atiku
  • HAJJIN BANA: Hankulan maniyyatan Kano 1,238 ya tashi saboda kasa kwashe su kan lokacin rufe filin jirgi Jeddah
  • IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.