• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

MARMARA CI KAN KI DA KAN KI: Yadda hukumomin tsaron Gwamnatin Buhari ke gurgurar junan su

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 16, 2018
in Rahotanni
0
Lawal Daura

Lawal Daura

Mutane a zahiri na kallon yadda jami’an hukumomin tsaron gwamnatin Muhammadu Buhari ke kazar-kazar, karakaina da kamo wannan, cafko wancan, duk a kokarin su na cika-aikin gudanar da tsaro ga gwamnatin Buhari, ashe ba a sani ba a tsakanin su babu komai daga yankan-baya sai cin-dunduniya sai kuma karo-da-karo, musamman tunda dukkanin su manyan raguna ne.

PREMIUM TIMES HAUSA ta kawo muku irin yadda NIA, SSS da EFCC ke karo da juna a cikin duhu, yayin da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Abba Kyari da ubangidan jami’an tsaron, Janar Monguno ke hararar juna a cikin haske ko a duhu. Wane damu Daura shugaban SSS ke damalwalawa? Me ya sa Magu ya zame wa wasu ogogin sa kadangaren bakin tulu? Ku biyo mu ku ji komai…

NIA: Yadda Aka Yi Wa Mohammed Dauda Dungun-kuturwa:

Tsohon Daraktan Riko na Hukumar Tsaro ta NIA, Mohammed Abba ya tashi da safiyar 9 Ga Janairu, 2018, a cikin nishadi da jin kan sa a matsayin wani babban jigo daga cikin jigajigan jami’an tsaron kasar nan. Ya shirya tsaf domin a ranar ce zai yi taron sirri na farko, shi da Shugaba Muhammadu Buhari, tun bayan da aka dauko shi daga Ofishin Jakadancin Najeriya da ke Chadi, a cikin Oktoban da ya gabata.

An kira shi a wancan lokacin ne aka ce ba shi rikon hukumar tsaro ta NIA, wacce akasarin ayyukan ta duk leken asiri da kwakule-kwakule ne.

Idan ba a manta ba, tun cikin watan Afrilu da ya gabata ne hukumar NIA ta jefa kanta cikin barankyankyama da harkallar wasu kudi har dala miliyan 43, wadanda aka busa wa usur, aka gano a wani gida an kimshe su, a cikin unguwar Ikoyi da ke Lagos. Fallasa wadannan kudade ya janyo dakatar da shugaban hukumar na lokacin, Ayodele Oke.

Mu koma kan Dauda. A lokacin da ya fito daga ganawa da Shugaban Kasa, an ga fuskar sa cike da annashuwa da fara’a da cika ido, kai da ganin sa za ka yi tsammani ko albishir aka yi masa cewa an nada shi cikakken shugaban NIA, ya tashi daga shugabancin riko.

WANE NE DAUDA?

Wani kwararren jakadan huldar diflomasiyya ne da ke da kwarewa a fannin zakulo boyayyun masu laifin daka-dakar kudade. Majiya ta ce irin yadda ya san kabli da ba’adin masu tuggu, ya cancanta ya rike mukamin shugabancin NIA. Ga shi kuma dama a zaman sa Chadi, babu daren da jemage bai gani ba a rikici da siyasar diflomasiyyar yakin Boko Haram.

Aikin Dauda duk ya na a karkashin ofishin Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara a Fannin Tsaro, Babagana Munguno, wanda shi da Dauda din duk kabilar Kanuri ne. Sai dai kuma inda sakar ta cukurkude wa Dauda, majiya ta ce Munguno bai san za a dauki Dauda aiki ba, kuma babu wanda ma ya tuntube shi kafin a dauki Dauda aikin shugabancin NIA. Ashe kenan tilas Dauda ya rika taka-tsantsan kada garin gyaran gantsarwa ko doro, ya karya kugu.

Kwatagwangwamar SSS, EFCC DA SOJOJI:

Kwatsam a safiyar Laraba, 10 Ga Janairu, 2018, kwana daya bayan ganawar Dauda mai rikon shugabancin NIA a lokacin da shugaban kasa, sai yaran Lawan Daura, wato SSS suka shiga Defence Hause da ke Maitama, da nufin wai su na son ganin Abba Kyari, Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa.

Su ka ce sun je ne domin su kare Kyari daga wani kamu da Shugaban EFCC, Ibrahim Magu ya turo jami’an sa su kama Kyari din.

Majiya mai tushe ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa Shugaban SSS Lawan Daura ne da kan sa ya tura jami’an sa da umarnin cewa kada su sake su bari EFCC su kama Abba Kyari.

HARKALLAR NNPC: Ruwa Ba Ya Tsami Banza

Idan ba a manta ba, a farkon watan Oktoban da ya gabata, an fallasa wata cukumurda a kamfanin mai na NNPS, inda aka gano cewa an karkata wasu zunzurutun kudade har naira bilyan 50 zuwa cikin wasu asusu biyar da ke wasu bankuna biyar. Wannan kuwa a zahiri an karya doka, domin a ka’ida, a cikin Asusun Bai Daya (TSA) na gwamnatin tarayya ya kamata a zuba kudaden.

Wannan kakuduba ta kusa yi wa sunan Abba Kyari da mutuncin sa mummunan dameji, domin an ce shi ne ya bayar da umarnin a karkatar da kudin daga Asusun Bai Daya, TSA.

Masana kundin tuggun siyasar Abuja sun gutsuro mana cewa ofishin Shugaban Kasa da kuma ofishin Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara a Fannin Tsaro, Munguno, sun damu da wannan kakuduba ta naira bilyan 50 a NNPC, har ma su ka cunna EFCC a wurin domin ta yi bincike.

Sai dai kuma ita EFCC din ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa babu wanda ya cunna ta zuwa binciken wadannan kudade a NNPC.

LAWAN DAURA: Abokin Damo Guza:

Ganin yadda wannan kulli-kurciya ke ta karafkiya, sai nan da nan Shugaban SSS, Lawan Daura ya gaggauta tura jami’an sa domin su hana kama Abba Kyari. Haka wata majiya ta shaida wa PREMIUM TIMES.

Wannan ne karo na biyu da Lawan Daura ke tura jami’an SSS su hana EFCC kama manyan jami’an gwamnati. Ranar 21 Ga Nuwamba, 2018, SSS sun tari gaban EFCC da fada, inda su ka yi babakere, su ka hana ta kama tsohon shugaban NIA, Ayo Oke da kuma tsohon shugaban hukumar SSS, Ita Ekpeyong.

Defence House: ‘Da Kare Da Biri’ Ta Wallare

Shi dai wannan katafaren wuri ne mai fadin gaske, da ke cikin Maitama, daidai tsallaken mahadar titin kusa da babban ofishin MTN na Abuja. Gidan ya na daya daga cikin gidajen saukar baki na Shugabn Kasa. Shi akan sa Buhari ya zauna cikin sa kafin a rantsar da shi. To a cikin sa ne gidajen Babagana Munguno da na Abba Kyari duk su ke, kuma gidan wannan ya na kallon na wancan.

Dangantaka tsakanin manyan jami’an gwamnatin Buhari biyu, Abba Kyari da Babagana Munguno ba ta da wani armashi ko kadan. Wata majiya ta ce, “su biyun kowa ta ciki na ciki.”

Duk su biyun ’yan kabilar Kanuri ne, ga su kuma su na a kololuwar kusanci da Buahri, sannan kuma ana ganin su biyun ne ke yi wa gwamnatin Buhari kitso-da-kwarkwata.

Artabun SSS Da SOJOJI A Gaban Gidan MUNGUNO

Yayin da jami’an SSS suka bazu birjik a kofar gidan Abba Kyari da ke kusa da gidan Munguno, a safiyar Larabar da ta gabata, wata majiya ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa kowanen su ya rike da makamai.

An ce yayin da Munguno ya fito daga gida ya yi arba da gungun jamai’an SSS, sai ya bata rai, ya kalli hadiman sa a fusace ya ce, “wadancan kuma su wane ne?”

Nan take sai ga mota cike da karta-kartan sojoji, sun yi shirin fada, a bisa umarnin idan sun zo, su karbe bindigogin da ke hannun jami’an SSS.

An ce a nan dai aka yi ta surfa bakaken kalamai a tsakanin jami’an tsaron, daga bisani kuma hankali ya rinjayi fushi, dukkan jami’an su ka fice daga gidan.

MUNGUNO DA KYARI: Me Suka Shaida Wa Buhari?

Wata kwakkwarar majiya ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa washegari ranar Alhamis Shugaba Buhari ya gana da Kyari da kuma Munguno, amma ba a lokaci daya ba. An ce ya gana da su ne domin ya sasanta sabanin da ke tsakanin su.

Wata Sabuwa Inji ’Yan Caca:
A ranar da Buahri ya gana da Munguno da Kyari, sai kuma ga takarda ta fito daga ofshin shugaban kasa ana sanar da cewa an nada Abubakar Rufai Ahmed a matsayin sabon shugaban hukumar tsaro ta NIA.

Rufai Abubakar wani mutum ne da aka tabbatar da cewa ya kware sosai wajen iya magana da yaren Faransa, Turanci da kuma Larabaci fiye da tunanin mai tunani. Ya taba yin aiki a ofishin Majalisar Dinkin Duniya a ofishin ta na Afrika ta Yamma da ke Dakar, babban birnin kasar Senegal.

A bisa dukkan alamu an shiga gaban Munguno, domin an ce akwai wanda ya so a nada shugaban NIA kafin a bai wa Dauda riko, amma sai dai ya ji an nada Dauda ba da sanin sa ko an tuntube shi ba.
An ce shi kan sa Dauda sai dai ya ji labarin an canja shi a kafafen yada labarai.

IBRAHIM MAGU: Kadangaren Bakin Tulu

Babu abin da ake kwana ake tashi da shi a kololuwar tsaron kasar nan, kamar batun Shuagabn EFCC Ibrahim Magu. A lokacin hutun Kirsimeti, an ce Abba Kyari ya ja zugar Ministan Harkokin Cikin Gida, Bello Dambazau, Shugaban SSS, Lawan Daura da kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, inda suka samu Buhari suka ba shi shawarar a canja Magu domin a cewar su, shi ne matsalar da ta hana gwamnatin sa tafiya daidai tare da Majalisar Tarayya. Sun ce saboda Magu ne Majalisar Dattawa ba ta saurin amincewa da batutuwan da shugaban kasa ke kaiwa a gaban ta.

An ce Buhari ya ba su shawara su je su gana da Maiataimakin sa, Osinbajo, domin shi kwararren masanin shari’a ne. Lokacin da su ka samu Osinbajo, ya nuna musu cewa cire Magu zai haifar da matsala, musamman ganin zaben 2019 na karatowa.

Osinbajo ya shaida musu cewa ana cire Magu aka canja shi da wani, to masu bakin magana cewa za su yi batun yaki da cin hanci da rashawa kuma ya zama busar-biri ko shillon-Bilya kenan.

Tags: Abba KyariAbujaBabagana MungunoFannin TsaroHausa AbujaNajeriyaNIAPREMIUM TIMESSSS
Previous Post

‘Yan sandan Kano sun bada belin kwamishinan da ya ce a jefi Kwankwaso

Next Post

Sabbin malaman mu za su fara aiki a Fabrairu – El-Rufai

Next Post
Neman suna ne El-Rufai ya yi da maganar Jarabawar malamai amma ba gaskiya bane abin da ya ce- Kungiya Kwadago

Sabbin malaman mu za su fara aiki a Fabrairu - El-Rufai

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Sowore ya bayyana Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na AAC, ya ce sai sun yi ragaraga da Kwankwaso a Kano
  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.