• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Musulmi ta maida wa Kungiyar Kiristoci martani

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 22, 2018
in Rahotanni
0
Jama’atu ta koka da yadda Malaman majami’an Kiristoci ke rura wutan rikicin Kudancin Kaduna

Jama’atu Nasril Islam, JNI, wadda Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ke jagoranci, ta fatattaki Kungiyar Kiristoci ta CAN dangane da bayanin da CAN din ta yi kan Musulmi da kuma rikicin Fulani da manoma.

JNI ta ragargaji CAN ne biyo bayan wani taro da manema labarai da sakataren CAN na kasa, Musa Asake ya yi.

Sakataren Jama’atu Khalid Aliyu, ya zargi Asake da kokarin bata addinin Musulunci da Musulmi. A cikin takardar da Jama’atu ta fitar, ta yi nuni da wasu muhimman batutuwa da suka hada:

” Kungiyar Kiristoci ta kware sosai wajen kokarin sai ta muzanta addini, ta hanyar kokarin da kungiyar ke yi wajen cusa siyasar addinanci a duk wani batu da ya taso na kasar nan, musammamn idan ya shafi batu ne da Musulmi a ciki.

” Rabaran Musa Asake, ga shi dai babban malami ne na addinin Kiristanci, amma ashe malamin ba malam ba ne, babu komai a cikin kan sa nuna kiyayya, maida karya ya ce ita ce gaskiya tare da yawan kauce wa koyarwar addinin Kiristanci da ya ke yi.

” Bayanan da Musa Asake ya yi wa ‘yan jarida a ranar 16 Ga Janairu, cike ya ke da karairayi, kokarin haddasa fitina, karkatar da hankulan mutane, muggan kalaman kokarin rikita kasar nan.

” Ba za mu biye masa mu bi shi a cikin toka mu na birgima ba. Amma abin da ya fi damun mu, shi ne irin tulin karerayin da ya rika shekawa kan Musulunci da musulmi.

” Kawai sun ruruta batun makiyaya domin su kirkiro wata mummunar kalma ga daukacin wata kabila su muzanta ta, saboda wata bakar aniyar su ta boye, saboda 2018 ta shigo, sun ga zaben 2019 ya karato.

” Babu abin da CAN ke yi sai tsula tsiyar ruruta wutar siyasa a kasar nan kawai, sun saki addini, sun kuma saki laila sun a bin basha.

” Me zai hana kungiyar Kiritoci ta kasa, CAN ta je ta yi rajista da INEC a matsayin jam’iyyar siyasa. Ta haka ne kawai za su iya gwada yawan mabiyan su ko magoya bayan shirmen da suke yi.

” Mu na sane da yadda ake yawan kama Kiristoci na yin shigar-burtu, a hare-haren Boko Garam. An kama kiriastoci sun kai harin ba ma coci, a cikin shiga irin ta kayan musulmi. Ga batun Lydia Yusuf ta Bauchi, ta Miya da sauran su.

” Ina batun manyan ku limaman Kiristoci masu yada kalaman kiyayya? Ina babban limamin kiristan da ya ce idan an ga Bafulatani musulmi, a kashe shi kawai? Haka Fasto Sulaiman ya fada, shi ma Fasto Adebayo ya fadi haka.

” Yawanci duk wata magana da Bishop Kukah zai yi a kan Musulmin kasar nan, to kalaman kiyayya ne. Kwanan baya ya ce, ‘abu kadan zai hada ka rigima da musulmi sai ya kashe ka.’

Saboda CAN ta ga ta na tsula tsiyar ta an sa mata ido, yanzu kuma ta fito da wani sabon salon tuggun rikita kasar nan. Duk inda kiristoci suka yi kashe-kashe, ba za ta sa wannan kisan a cikin lissafi ba, sai inda Fulani makiyaya su ka yi, to sannan ne kisan ya zama kisa.

Mu dawo batun kashe-kashen jihar Benue. Me ya sa CAN saboda munafurci ta ki yin magana a kan ‘yan ta’addar da aka bada rahoton an kama wadanda gwamnatin jihar ta dauka sojojin-hayar yi mata kisa?

In banda jahilci Sakataren CAN, Musa Asake, ya zai ce wai Fulani sun dauki kan su kabilar da ta fi kowace a kasar nan? Ya kamata ya koma makaranta ya sake bibiyar tarihi. Ga shi da ya na da digirin-digirgir, amma irin digirin da ba shi da amfani.

” Asake, ka sani cewa tun ma kafin Buhari ya hau mulki ana karkashe Musulmi a Arewa ta Tsakiya, Arewa ta Yamma. Ga kisan-kiyashin da aka yi wa Musulmi a cikin 2012 a Dogon Dawa, a Birnin Gwari tun a salar asubahi. Cikin Oktoba, 2014, an kashe sama da 103 a karamar hukumar Faskari, jihar Katsina, ga Zamfara, ga mata da kananan yaran Fulani sama da 90 da aka kashe a karamar hukumar Kajuru, cikin jihar Kaduna a Agusta, 2017. Makasan Kiristocin Adara ne su ka kashe su.

” Ko ka manta da Fulanin da aka kashe a Rugar Alhaji Malam, ga wadanda aka kone a Unguwar Aku, ga wadanda aka daddatsa gunduwa-gunduwa kauyen Malam Yelwa da ke Aguba cikin jihar Kaduna.

In banda jahilcin Musa Asake, ya zai ce wai kashe-kashen da ake yi a Arewacin kasar nan wai jihadi ake yi? Kun ji jahili ko! Shi ba babu komai a kwakwalwar sa sai tsantsar nuna kiyayya da musulmi da musulunci kawai.

” Wato so ka ke mu ma mu ce kashe-kashen da aka rika yi wa Musulmi a Zamfara, Katsina, Birnin Gwari, Mambilla, Adamawa, Borno da Yobe da mummunan kisan da aka rika yi wa Musulmi a Filato duk shirin yada Kiristanci ne kenan?
Wai me ya sa Asake ke kaskantar da addinin Kiristanci ne haka kawai?

” Ku dubi yadda a cikin jawabin sa har ya ke murna da yadda shugaban Amurka Domald Trump ya maida ofishin jakadancin Amurka a Jerusalem. Lallai wannan bai ma san diflomasiyyar duniya ba.

Amma kuma ba mu yi mamaki ba, domin mun san shugaban Nijeriya wanda ya taka rawar hana wa Falasdinawa ‘yanci a cikin 2014.

Sannan kuma ba mu manta ba da yadda aka kama jirgin Shugaban CAN na Nijeriya dauke da tulin daloli ya shiga kasar Afrika ta Kudu cinikin makamai.

MATSAYAR MU GA GWAMNATI: RAN KIRISTA BAI FI RAN MUSULMI DARAJA A NIJERIYA BA

” Mu na yin tir da Allah-wadai da yadda gwamnati ta yi shiru da bakin ta a lokacin da Kungiyar Kiristocin Kisa na Bachama suka kashe Fulani a kauyukan Shawal, Gumara, Kikam da Kandami a jaihar Adamawa a ranar 20 Ga Nuwamba, 2017.

” Mu ma ba mu yarda ba, tilas a fito da makasan da suka kashe Fualanin a hukunta su. An kashe Fulani 87 amma gwamnati ta yi shiru, kuma yawancin su mata ne da kananan yara. An kone musu gidajen su, an kashe dabbobin su.

” Abin takaici da tir shi ne yada jaridu suka ki maida hankali kan wannan kisa.

” Shi ma kisan da aka yi a kauyukan Kunturi daga Girei, Borrog da Luru daga Demsa, Kotumbo daga Numan duk mugun tuggun shafe wata al’umma ce daga doron kasa.

Me ya sa gwamnati duk ta kauda ido daga wadannan kashe-kashen? Ko don musulmi ne aka kashe ne?

” Cikin Yuni, 2017 an yi mummunan kisan kiyashi a jihar Taraba, an kashe kimanin Musulmi 800, amma gwamnati babu ruwanta. Gwamnatin Taraba sai kokari ma ta ke yi a saki wadanda su ka yi kisan.

” To mu ma mu na kira sai a hukunta duk wadanda su ka yi wannan kashe-kashen.

Tags: AbujaAbuja NajeriyaCANFulaniFulani makiyayaHausaHausa Premium TimesJNIKhalidLabaraiMakiyayaNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Sama da mutane 25,000 ba sa karban fansho a kasar nan

Next Post

Shekarun balagar mace ko Namiji ya yi matukar raguwa – Binciken Kimiyya

Next Post
Two Women

Shekarun balagar mace ko Namiji ya yi matukar raguwa - Binciken Kimiyya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘURUNƘUS: Atiku Abubakar ya lashe zaɓen fidda ɗan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP
  • ZAƁEN FIDDA-GWANI: Cin hancin da ‘deliget’ za su karɓa a hannun ‘yan takara zai ƙasa dagula matsalolin da ƙasar nan ke fama da su -Sheikh Gumi
  • FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku
  • IDO NA GANIN IDO: Dalilin baza jami’an mu filin zaɓen fidda-gwanin PDP a Abuja -EFCC
  • TURA TA KAI BANGO: Dalilin da ya sa dole na hakura da takarar sanatan Kebbi – Aliero

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.