• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Musulmi ta maida wa Kungiyar Kiristoci martani

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 22, 2018
in Rahotanni
0
Jama’atu ta koka da yadda Malaman majami’an Kiristoci ke rura wutan rikicin Kudancin Kaduna

Jama’atu Nasril Islam, JNI, wadda Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ke jagoranci, ta fatattaki Kungiyar Kiristoci ta CAN dangane da bayanin da CAN din ta yi kan Musulmi da kuma rikicin Fulani da manoma.

JNI ta ragargaji CAN ne biyo bayan wani taro da manema labarai da sakataren CAN na kasa, Musa Asake ya yi.

Sakataren Jama’atu Khalid Aliyu, ya zargi Asake da kokarin bata addinin Musulunci da Musulmi. A cikin takardar da Jama’atu ta fitar, ta yi nuni da wasu muhimman batutuwa da suka hada:

” Kungiyar Kiristoci ta kware sosai wajen kokarin sai ta muzanta addini, ta hanyar kokarin da kungiyar ke yi wajen cusa siyasar addinanci a duk wani batu da ya taso na kasar nan, musammamn idan ya shafi batu ne da Musulmi a ciki.

” Rabaran Musa Asake, ga shi dai babban malami ne na addinin Kiristanci, amma ashe malamin ba malam ba ne, babu komai a cikin kan sa nuna kiyayya, maida karya ya ce ita ce gaskiya tare da yawan kauce wa koyarwar addinin Kiristanci da ya ke yi.

” Bayanan da Musa Asake ya yi wa ‘yan jarida a ranar 16 Ga Janairu, cike ya ke da karairayi, kokarin haddasa fitina, karkatar da hankulan mutane, muggan kalaman kokarin rikita kasar nan.

” Ba za mu biye masa mu bi shi a cikin toka mu na birgima ba. Amma abin da ya fi damun mu, shi ne irin tulin karerayin da ya rika shekawa kan Musulunci da musulmi.

” Kawai sun ruruta batun makiyaya domin su kirkiro wata mummunar kalma ga daukacin wata kabila su muzanta ta, saboda wata bakar aniyar su ta boye, saboda 2018 ta shigo, sun ga zaben 2019 ya karato.

” Babu abin da CAN ke yi sai tsula tsiyar ruruta wutar siyasa a kasar nan kawai, sun saki addini, sun kuma saki laila sun a bin basha.

” Me zai hana kungiyar Kiritoci ta kasa, CAN ta je ta yi rajista da INEC a matsayin jam’iyyar siyasa. Ta haka ne kawai za su iya gwada yawan mabiyan su ko magoya bayan shirmen da suke yi.

” Mu na sane da yadda ake yawan kama Kiristoci na yin shigar-burtu, a hare-haren Boko Garam. An kama kiriastoci sun kai harin ba ma coci, a cikin shiga irin ta kayan musulmi. Ga batun Lydia Yusuf ta Bauchi, ta Miya da sauran su.

” Ina batun manyan ku limaman Kiristoci masu yada kalaman kiyayya? Ina babban limamin kiristan da ya ce idan an ga Bafulatani musulmi, a kashe shi kawai? Haka Fasto Sulaiman ya fada, shi ma Fasto Adebayo ya fadi haka.

” Yawanci duk wata magana da Bishop Kukah zai yi a kan Musulmin kasar nan, to kalaman kiyayya ne. Kwanan baya ya ce, ‘abu kadan zai hada ka rigima da musulmi sai ya kashe ka.’

Saboda CAN ta ga ta na tsula tsiyar ta an sa mata ido, yanzu kuma ta fito da wani sabon salon tuggun rikita kasar nan. Duk inda kiristoci suka yi kashe-kashe, ba za ta sa wannan kisan a cikin lissafi ba, sai inda Fulani makiyaya su ka yi, to sannan ne kisan ya zama kisa.

Mu dawo batun kashe-kashen jihar Benue. Me ya sa CAN saboda munafurci ta ki yin magana a kan ‘yan ta’addar da aka bada rahoton an kama wadanda gwamnatin jihar ta dauka sojojin-hayar yi mata kisa?

In banda jahilci Sakataren CAN, Musa Asake, ya zai ce wai Fulani sun dauki kan su kabilar da ta fi kowace a kasar nan? Ya kamata ya koma makaranta ya sake bibiyar tarihi. Ga shi da ya na da digirin-digirgir, amma irin digirin da ba shi da amfani.

” Asake, ka sani cewa tun ma kafin Buhari ya hau mulki ana karkashe Musulmi a Arewa ta Tsakiya, Arewa ta Yamma. Ga kisan-kiyashin da aka yi wa Musulmi a cikin 2012 a Dogon Dawa, a Birnin Gwari tun a salar asubahi. Cikin Oktoba, 2014, an kashe sama da 103 a karamar hukumar Faskari, jihar Katsina, ga Zamfara, ga mata da kananan yaran Fulani sama da 90 da aka kashe a karamar hukumar Kajuru, cikin jihar Kaduna a Agusta, 2017. Makasan Kiristocin Adara ne su ka kashe su.

” Ko ka manta da Fulanin da aka kashe a Rugar Alhaji Malam, ga wadanda aka kone a Unguwar Aku, ga wadanda aka daddatsa gunduwa-gunduwa kauyen Malam Yelwa da ke Aguba cikin jihar Kaduna.

In banda jahilcin Musa Asake, ya zai ce wai kashe-kashen da ake yi a Arewacin kasar nan wai jihadi ake yi? Kun ji jahili ko! Shi ba babu komai a kwakwalwar sa sai tsantsar nuna kiyayya da musulmi da musulunci kawai.

” Wato so ka ke mu ma mu ce kashe-kashen da aka rika yi wa Musulmi a Zamfara, Katsina, Birnin Gwari, Mambilla, Adamawa, Borno da Yobe da mummunan kisan da aka rika yi wa Musulmi a Filato duk shirin yada Kiristanci ne kenan?
Wai me ya sa Asake ke kaskantar da addinin Kiristanci ne haka kawai?

” Ku dubi yadda a cikin jawabin sa har ya ke murna da yadda shugaban Amurka Domald Trump ya maida ofishin jakadancin Amurka a Jerusalem. Lallai wannan bai ma san diflomasiyyar duniya ba.

Amma kuma ba mu yi mamaki ba, domin mun san shugaban Nijeriya wanda ya taka rawar hana wa Falasdinawa ‘yanci a cikin 2014.

Sannan kuma ba mu manta ba da yadda aka kama jirgin Shugaban CAN na Nijeriya dauke da tulin daloli ya shiga kasar Afrika ta Kudu cinikin makamai.

MATSAYAR MU GA GWAMNATI: RAN KIRISTA BAI FI RAN MUSULMI DARAJA A NIJERIYA BA

” Mu na yin tir da Allah-wadai da yadda gwamnati ta yi shiru da bakin ta a lokacin da Kungiyar Kiristocin Kisa na Bachama suka kashe Fulani a kauyukan Shawal, Gumara, Kikam da Kandami a jaihar Adamawa a ranar 20 Ga Nuwamba, 2017.

” Mu ma ba mu yarda ba, tilas a fito da makasan da suka kashe Fualanin a hukunta su. An kashe Fulani 87 amma gwamnati ta yi shiru, kuma yawancin su mata ne da kananan yara. An kone musu gidajen su, an kashe dabbobin su.

” Abin takaici da tir shi ne yada jaridu suka ki maida hankali kan wannan kisa.

” Shi ma kisan da aka yi a kauyukan Kunturi daga Girei, Borrog da Luru daga Demsa, Kotumbo daga Numan duk mugun tuggun shafe wata al’umma ce daga doron kasa.

Me ya sa gwamnati duk ta kauda ido daga wadannan kashe-kashen? Ko don musulmi ne aka kashe ne?

” Cikin Yuni, 2017 an yi mummunan kisan kiyashi a jihar Taraba, an kashe kimanin Musulmi 800, amma gwamnati babu ruwanta. Gwamnatin Taraba sai kokari ma ta ke yi a saki wadanda su ka yi kisan.

” To mu ma mu na kira sai a hukunta duk wadanda su ka yi wannan kashe-kashen.

Tags: AbujaAbuja NajeriyaCANFulaniFulani makiyayaHausaHausa Premium TimesJNIKhalidLabaraiMakiyayaNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Sama da mutane 25,000 ba sa karban fansho a kasar nan

Next Post

Shekarun balagar mace ko Namiji ya yi matukar raguwa – Binciken Kimiyya

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Two Women

Shekarun balagar mace ko Namiji ya yi matukar raguwa - Binciken Kimiyya

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Yan sanda sun kama mutum 57 da suka kwashe ‘ganimar’ kayan gine-ginen da aka rusa a Kano
  • NUC ta baiwa Farfesa Gwarzo shaidar amincewa da fara karatu a jami’o’in Canadian, Abuja da Franco-British, Kaduna
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi na so kotu ta ba shi iznin yi wa wasu jami’an ICT na INEC tambayoyi
  • TATTALIN ARZIKI: Ɗanyen man Najeriya ya fara kwantai a duniya, bayan Chana, Turai da Indiya sun koma sayen na Rasha mai rahusa sosai
  • HAJJI 2023: Hukumar Alhazai ta gindiya sabbin sharuɗɗan adadin kwanakin ziyara Madina

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.