• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Sanatoci bakwai da su ka fi saura taratsi a 2017

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 29, 2017
in Rahotanni
0
Sanatoci bakwai da su ka fi saura taratsi a 2017

Kamar dai a kowace Majalisar Tarayya a duniya, ta Najeriya ma ba ta tsira daga hayaniya, hayagaga, cece-ku-ce, harkalla kai har ma da bahallatsa a 2017 ba.

PREMIUM TIMES TIMES ta kawo muku wasu bakwai da su ka fi saura yin kaurin suna a gurugubji da yamutsa gashin-baki walau a majalisar ne, mazabun su da Jihohin su.

1. DINO MELAYE: Sarka Uwar Rikici

Shi ne Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma, kusan ya fi saura shiga tsomomuwa da kuma yin taratsi a 2017. Tun a cikin Maris hayaniya ta tirnike ilahirin kasar nan a kan zargin cewa Melaye ya kantara karyar kammala Jami’ar A.B.U Zaria.

Wannan wuta da ta rika cin Dino Melaye balbal, har ta nemi babbake shi, ba ta lafa ba har sai ranar da Shugaban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa Ibrahim Garba, ya bayyana a gaban Kwamitin Majalisar Dattawa ya tabbatar da cewa Dino ya kammala jami’ar.

Sai dai kuma shekarar da Shugaban Jami’ar ya ce Melaye ya kammala, ba ta Yi daidai da shekarar da ya ke ikirarin ya tafi bautar kasa, wato NYSC ba.

Wannan ne ya sa ya fito da wata waka mai baiti daya tal, ‘Ajekun Iya,’ domin ya gwasale SaharaReporters, jaridar da ta fara fallasa cewa bai kammala jami’a ba.

Bayan wannan, Melaye ya sake shiga rikicin da ya sake yin kaurin suna, bayan da ‘yan mazabar sa 188,580 su ka rattaba hannun bukatar a yi masa kiranye.

A zaman yanzu wannan shari’a na kotu inda ta ke tafiyar hawainiya bayan da Dino ya garzaya kotu ya kai INEC wacce ke da alhaki da ikon yi masa kiranye.

Sai kuma cikin Oktoba, inda aka nuno wani hoton sa tare da wata matar da ba a san kowa ce ba. Shi ma wannan ya haifar masa da tsugune-tashi.

2. BUKOLA SARAKI: Faduwar Gaba Asarar Namiji

Bukola Saraki dai a cikin 2017 ya zama – shari’a ba ta sa gaban ka ya fadi.Kuma ya ya zama kura kun saba durkuso gaban alkali.

Katan-katanar Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa ta samo asali ne daga tuhumar da CCT ta dade ta na yi masa, amma aka kori karar, ko kuma a ce kotun ta wanke shi cikin watan Yuni.

Amma kuma sai murna ta koma ciki a cikin watan Disamba, yayin da Kotun Daukaka Kara ta sake maida Saraki Kotun CCT domin ya amsa wasu tuhumomi 18 da ake zargin sa.

Shi dai Saraki babban laifin kantara karya wajen kin bayyana wasu kadarorin sa a lokacin da ya na Gwamnan Jihar Kwara.

Ana cikin wannan kuma sai sunan sa ya bayyana a cikin Tsomomuwar Paradise Papers, inda aka fallasa wani kamfani da ya ke darakta cewa bai taba biyan haraji ba.

Sunan kamfanin dai Tenia Limited, kuma a Tsibirin Cayman aka kafa shi don kada ya rika biyan haraji ba gwamnati.

3. BUKAR ABBA-IBRAHIM: Amfanin Zunubi Romo

Tabbas 2017 shekara ce da Sanata Bukar Abba, tsohon gwamnan jihar Yobe ba zai taba mantawa da ita ba. A cikin faifan watan Yuli ne wasu ‘yan tabare su ka fallasa wasu hotunan sa a cikin wani kazamin otal, yayin da ya ke sa wando, singileti da sauran suturun sa, mai yiwuwa bayan ya gama rakashewa da wasu mata biyu a lokaci daya.

Da ya ke har ma da bidiyo aka nuno, wannan bahallatsa ta janyo masa abin kunya da kiraye-kirayen a tsige shi.

Bukar shi ne mijin Karamar Ministar Harkokin Waje, Zainab Bukar Abba, wacce ta taba zama Mamba a Majalisar Tarayya har karo biyu.

Sanatan dai a lokacin da aka fallasa shi, ya ce tabbas shi ne, kuma babu ruwan wani da harkokin rayuwar sa, kowa ya je ya ji da harkar da ke gaban sa.

4. SHEHU SANI: Na Zaune Mai Ganin Kokawa

Kusan Sanata Shehu Sani ya shafe 2019 ya na rikici da Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Shehu da El-Rufai dai su biyun duk baubawan burmi ne – yayin da El-Rufai ke ganin cewa babu gwani sai shi, Shehu Sani kuma na yi wa El-Rufai kallon duk abin da ya yi ba daidai ba ne.

Ya zargi El-Rufai da tinjima jihar Kaduna cikin rijiyar bashi mai gaba dubu, wacce Allah kadai ya san shekarar da za a iya tsamo jihar daga ciki.

Baya ga alamomin da ya nuna cewa zai tsaya zaben 2019, ya fito ya soki lamirin tsayawar da El-Rufai ke neman sake yi a zaben 2019.

Cikin Satumba kuma ya ragargaji APCin Kaduna da ta amince El-Rufai ya sake tsayawa, ya na mai cewa, “APCin Kaduna ta sake jibga wa al’umar jihar dagwalon masana’antu.”

Shehu ya kuma caccaki gwamnan bayan ya kori malaman makaranta sama da 20,000.

Shi dai gwamnan ya ce Shehu ya sa kafar wando daya da shi ne, don ya ki nada ko da mutum daya daga cikin mutanen da Shehu ya turo ya na so a nada kwamishinoni.

5. ISA MISAU: Ciwon Ido Sai Hakuri

Sanata Isa Misau daga Bauchi, ya daura banten kokawa da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Ibrahim Idris, run daga ranar da ya zargi Shugaban ‘Yan sandan da yi masa karya wajen bada rahoton dalilin da ya sa Sanatan ya yi ritaya daga aikin dan sanda.

Daga nan shi ma sai ya zargi Sufeto Janar din da yin aure a asirce tare da wata jami’ar ‘yar sanda da ya ce hakan ya karya dokar aikin dan sanda.

Wannan rikici ya sa kwamitin Majalisar Dattawa ya sa gayyatar sufeton amma ba ya halarta. A ranar da ya je, ya shaida musu cewa shi ba abin da zai ce, domin magana ta na kotu.

6. ATAI AIDOKO ALI: Karshen Alewa Kasa

Shi ne Sanatan Kogi ta Gabas, wanda a ranar 18 Ga Disamba kafafen yada labarai su ka bayyana cewa kotu ta tsige shi daga Majalisar Dattawa. Shi kuma washegari ya tashi a zauren Majalisa ya ce babu inda alkali ya tsige shi yayin da ake zartas da hukunci.

Sai dai kuma PREMIUM TIMES ta fallasa kwafen shaidun takardun shari’ar wadanda su ka tabbatar da cewa kotu ta tsige shi.

Amma har zuwa yau ya na kiran kan sa Sanatan Kogi ta Tsakiya. Ba mu san abin da za biyo gobe ba.

7. ALI NDUME: Jure Fari Sai Tofa

Sanata Ali Ndume ya hadu da fushin Majalisar Dattawa a lokacin da ya nemi a binciki Bukola Saraki da Dino Melaye a kan zargin da wasu jaridu su ka ce Dino ya yi fojare. Shi kuma Saraki bi-ta-da-kulli ya ke yi wa Shugaban Hukumar Kwastan, ba cika-aiki ba.

An dakatar da Ndume wata shida. Bayan cikar wa’adin, an yi kokarin kara masa wasu yawan kwanaki, amma ya garzaya kotu, kuma ya yi nasarar cewa hatta waccan dakatarwa da aka yi masa haramtacciya ce, don haka sai a biya shi dukkan albashi da alawus-alawus na watannin shida.

Tags: AbujaAli NdumeBukar AbbaBukola Sarakidino MelayeHausaIsah MisauLabaraiPremium Times HausaShehu Sani
Previous Post

Abinda muka tattauna da Buhari – Abdulmumini Jibrin

Next Post

Amfani 15 da ‘ Macen’ Goro ke yi a jikin Dan Adam

Next Post
Amfani 15 da ‘ Macen’ Goro ke yi a jikin Dan Adam

Amfani 15 da ' Macen' Goro ke yi a jikin Dan Adam

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya
  • HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.