• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Sanatoci bakwai da su ka fi saura taratsi a 2017

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 29, 2017
in Rahotanni
0
Sanatoci bakwai da su ka fi saura taratsi a 2017

Kamar dai a kowace Majalisar Tarayya a duniya, ta Najeriya ma ba ta tsira daga hayaniya, hayagaga, cece-ku-ce, harkalla kai har ma da bahallatsa a 2017 ba.

PREMIUM TIMES TIMES ta kawo muku wasu bakwai da su ka fi saura yin kaurin suna a gurugubji da yamutsa gashin-baki walau a majalisar ne, mazabun su da Jihohin su.

1. DINO MELAYE: Sarka Uwar Rikici

Shi ne Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma, kusan ya fi saura shiga tsomomuwa da kuma yin taratsi a 2017. Tun a cikin Maris hayaniya ta tirnike ilahirin kasar nan a kan zargin cewa Melaye ya kantara karyar kammala Jami’ar A.B.U Zaria.

Wannan wuta da ta rika cin Dino Melaye balbal, har ta nemi babbake shi, ba ta lafa ba har sai ranar da Shugaban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa Ibrahim Garba, ya bayyana a gaban Kwamitin Majalisar Dattawa ya tabbatar da cewa Dino ya kammala jami’ar.

Sai dai kuma shekarar da Shugaban Jami’ar ya ce Melaye ya kammala, ba ta Yi daidai da shekarar da ya ke ikirarin ya tafi bautar kasa, wato NYSC ba.

Wannan ne ya sa ya fito da wata waka mai baiti daya tal, ‘Ajekun Iya,’ domin ya gwasale SaharaReporters, jaridar da ta fara fallasa cewa bai kammala jami’a ba.

Bayan wannan, Melaye ya sake shiga rikicin da ya sake yin kaurin suna, bayan da ‘yan mazabar sa 188,580 su ka rattaba hannun bukatar a yi masa kiranye.

A zaman yanzu wannan shari’a na kotu inda ta ke tafiyar hawainiya bayan da Dino ya garzaya kotu ya kai INEC wacce ke da alhaki da ikon yi masa kiranye.

Sai kuma cikin Oktoba, inda aka nuno wani hoton sa tare da wata matar da ba a san kowa ce ba. Shi ma wannan ya haifar masa da tsugune-tashi.

2. BUKOLA SARAKI: Faduwar Gaba Asarar Namiji

Bukola Saraki dai a cikin 2017 ya zama – shari’a ba ta sa gaban ka ya fadi.Kuma ya ya zama kura kun saba durkuso gaban alkali.

Katan-katanar Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa ta samo asali ne daga tuhumar da CCT ta dade ta na yi masa, amma aka kori karar, ko kuma a ce kotun ta wanke shi cikin watan Yuni.

Amma kuma sai murna ta koma ciki a cikin watan Disamba, yayin da Kotun Daukaka Kara ta sake maida Saraki Kotun CCT domin ya amsa wasu tuhumomi 18 da ake zargin sa.

Shi dai Saraki babban laifin kantara karya wajen kin bayyana wasu kadarorin sa a lokacin da ya na Gwamnan Jihar Kwara.

Ana cikin wannan kuma sai sunan sa ya bayyana a cikin Tsomomuwar Paradise Papers, inda aka fallasa wani kamfani da ya ke darakta cewa bai taba biyan haraji ba.

Sunan kamfanin dai Tenia Limited, kuma a Tsibirin Cayman aka kafa shi don kada ya rika biyan haraji ba gwamnati.

3. BUKAR ABBA-IBRAHIM: Amfanin Zunubi Romo

Tabbas 2017 shekara ce da Sanata Bukar Abba, tsohon gwamnan jihar Yobe ba zai taba mantawa da ita ba. A cikin faifan watan Yuli ne wasu ‘yan tabare su ka fallasa wasu hotunan sa a cikin wani kazamin otal, yayin da ya ke sa wando, singileti da sauran suturun sa, mai yiwuwa bayan ya gama rakashewa da wasu mata biyu a lokaci daya.

Da ya ke har ma da bidiyo aka nuno, wannan bahallatsa ta janyo masa abin kunya da kiraye-kirayen a tsige shi.

Bukar shi ne mijin Karamar Ministar Harkokin Waje, Zainab Bukar Abba, wacce ta taba zama Mamba a Majalisar Tarayya har karo biyu.

Sanatan dai a lokacin da aka fallasa shi, ya ce tabbas shi ne, kuma babu ruwan wani da harkokin rayuwar sa, kowa ya je ya ji da harkar da ke gaban sa.

4. SHEHU SANI: Na Zaune Mai Ganin Kokawa

Kusan Sanata Shehu Sani ya shafe 2019 ya na rikici da Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Shehu da El-Rufai dai su biyun duk baubawan burmi ne – yayin da El-Rufai ke ganin cewa babu gwani sai shi, Shehu Sani kuma na yi wa El-Rufai kallon duk abin da ya yi ba daidai ba ne.

Ya zargi El-Rufai da tinjima jihar Kaduna cikin rijiyar bashi mai gaba dubu, wacce Allah kadai ya san shekarar da za a iya tsamo jihar daga ciki.

Baya ga alamomin da ya nuna cewa zai tsaya zaben 2019, ya fito ya soki lamirin tsayawar da El-Rufai ke neman sake yi a zaben 2019.

Cikin Satumba kuma ya ragargaji APCin Kaduna da ta amince El-Rufai ya sake tsayawa, ya na mai cewa, “APCin Kaduna ta sake jibga wa al’umar jihar dagwalon masana’antu.”

Shehu ya kuma caccaki gwamnan bayan ya kori malaman makaranta sama da 20,000.

Shi dai gwamnan ya ce Shehu ya sa kafar wando daya da shi ne, don ya ki nada ko da mutum daya daga cikin mutanen da Shehu ya turo ya na so a nada kwamishinoni.

5. ISA MISAU: Ciwon Ido Sai Hakuri

Sanata Isa Misau daga Bauchi, ya daura banten kokawa da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Ibrahim Idris, run daga ranar da ya zargi Shugaban ‘Yan sandan da yi masa karya wajen bada rahoton dalilin da ya sa Sanatan ya yi ritaya daga aikin dan sanda.

Daga nan shi ma sai ya zargi Sufeto Janar din da yin aure a asirce tare da wata jami’ar ‘yar sanda da ya ce hakan ya karya dokar aikin dan sanda.

Wannan rikici ya sa kwamitin Majalisar Dattawa ya sa gayyatar sufeton amma ba ya halarta. A ranar da ya je, ya shaida musu cewa shi ba abin da zai ce, domin magana ta na kotu.

6. ATAI AIDOKO ALI: Karshen Alewa Kasa

Shi ne Sanatan Kogi ta Gabas, wanda a ranar 18 Ga Disamba kafafen yada labarai su ka bayyana cewa kotu ta tsige shi daga Majalisar Dattawa. Shi kuma washegari ya tashi a zauren Majalisa ya ce babu inda alkali ya tsige shi yayin da ake zartas da hukunci.

Sai dai kuma PREMIUM TIMES ta fallasa kwafen shaidun takardun shari’ar wadanda su ka tabbatar da cewa kotu ta tsige shi.

Amma har zuwa yau ya na kiran kan sa Sanatan Kogi ta Tsakiya. Ba mu san abin da za biyo gobe ba.

7. ALI NDUME: Jure Fari Sai Tofa

Sanata Ali Ndume ya hadu da fushin Majalisar Dattawa a lokacin da ya nemi a binciki Bukola Saraki da Dino Melaye a kan zargin da wasu jaridu su ka ce Dino ya yi fojare. Shi kuma Saraki bi-ta-da-kulli ya ke yi wa Shugaban Hukumar Kwastan, ba cika-aiki ba.

An dakatar da Ndume wata shida. Bayan cikar wa’adin, an yi kokarin kara masa wasu yawan kwanaki, amma ya garzaya kotu, kuma ya yi nasarar cewa hatta waccan dakatarwa da aka yi masa haramtacciya ce, don haka sai a biya shi dukkan albashi da alawus-alawus na watannin shida.

Tags: AbujaAli NdumeBukar AbbaBukola Sarakidino MelayeHausaIsah MisauLabaraiPremium Times HausaShehu Sani
Previous Post

Abinda muka tattauna da Buhari – Abdulmumini Jibrin

Next Post

Amfani 15 da ‘ Macen’ Goro ke yi a jikin Dan Adam

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Amfani 15 da ‘ Macen’ Goro ke yi a jikin Dan Adam

Amfani 15 da ' Macen' Goro ke yi a jikin Dan Adam

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare
  • JAWABIN BANKWANA: Ba a taɓa gwagwagwar zaɓen shugaban ƙasa kamar na 2023 ba – Buhari
  • JIGAWA A HANNUN BADARU: Yadda shekaru takwas na mulkin APC ya kasa rage katutun talauci da fatara
  • BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju
  • Kotu ta tsige Kori Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ta ce zaman sa IG ya haramta bisa doka

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.