• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

AN KASA NE KOKO YA GAGARA: Matsaloli 10 da za a yi dako zuwa sabuwar shekara

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
December 25, 2017
in Rahotanni
0
Daga yanzu duk wanda ya saci kudi daga Najeriya ya gudu Dubai, to za a kamo shi

Hausawa sun ce “in da rai ai shekara kwana ce.” Kamar jiya ne muka shigo 2017, ga shi har ta kawo karshe, nun fara jin kamshin 2018.

A kan haka, PREMIUM TIMES HAUSA ta rika kawo wasu matsalolin da su ka dabaibaye gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari, aka kasa magancewa a 2017, wadanda za a yi dakon jigilar su zuwa sabuwar shekara:

1. MATSALAR MAN FETUR:

Da yawan wadanda ke cikin wannan gwamnati, ciki kuwa har da Shugaba Muhammadu Buhari, da su aka yi ‘jihadi’ da jidalin yaki da gwamnatin Goodluck Jonathan, a cikin watan Janairu, 2012, yayin da gwamnatin ta yi sanarwar karin kudin fetur.

An shafe makonni ana zanga-zangar rashin amincewa da cire tallafin mai. Lokacin da Gwamnatin Buhari ta hau, ta rasa yadda za ta yi da matsalar fetur, har sai da ta kai ga yin karin da kan ta, wato cire tallafin.

A lokaci daya an yi kari daga N86 zuwa N145 a kowace litar man fetur. Magoya bayan wannan gwamnatin sun yi kirarin nuna cewa wannan kari tamkar wani sadaukar da rayuka da dukiya ne don a gyara Nijeriya.

Ministan Mai Ibe Kachukwu da kan sa ya ce kafin wata shida farashin man zai fado kasa warwas. Sai dai kuma a yau an wayi gari saboda matsalar fetur ana saida lita daya har naira 400. Abin mamaki kuma Buhari shi ne Babban Ministan Fetur.

Idan ba a manta ba, kafin ya hau mulki, Buhari ya rika caccakar rashin iya mulkin Jonathan, ya na cewa N45 ya kamata dan Nijeriya ya rika sayen litar fetur daya.

2. CIN HANCI DA RASHAWA:

Duk da yadda ake karade kafafen yada labarai da labaran karbe kudade daga kadarori, har yau ga shi ana neman shiga 2018, amma har yau kotu ba ta daure ko da barawon kudin gwamnati guda daya daga cikin manyan ‘yan siyasa ba.

Tun daga kan Shugaba Buhari har alkalan har sauran fannonin tsaron kasa, kowa Na shan zargi daga jama’a cewa harkar yaki da cin hanci da rashawa ta na nema ta zama tatsuniya.

Irin yadda Buhari ya rika kak-kare tsohon Sakataren Gwamnati, Babachir Lawan da kuma yadda har yanzu an kasa hukunta shi, bayan an kore shi, ya sa da yawa sun rika jefa wa Buhari alamomin tambaya.

Su kan su jami’an tsaro, an ga yadda DSS da NIA suka hana EFCC ta kama tsoffin shugabannin su, wadanda duniya ta ji labarin yadda su ka shiga harkallar kudade.

Abin da ya fi bai wa jama’a mamaki shi ne yadda Fadar Shugaban Kasa ta nuna kamar ma ba ta san hakan ya faru ba.

Wani abin takaici kuma shi ne, had yau dai ba ta canja zani ba a fannin manyan ma’aikatan gwamnatin tarayya, masu takara da tseren wawure kudaden gwamnati.

Wani rahoto da wata jarida (ba Premium Times) ba ta buga a karshen makon nan, ya nuna cewa bincike ya tabbatar da ma’aikatan gwamnati na wawashe kashi 60℅ bisa 100% na harajin da ake tarawa.

3. TATTALIN ARZIKI:

Tun daga hawan wannan gwamnatin har zuwa yau, iyakar kure malejin tunanin ci gaba a Nijeriya shi ne ‘abinci’, ‘abinci, ‘abinci.’ Babu wani tunani daga masara sai shinkafa da kuma yadda za a rika sarrafa su a ci.

Lokacin da Buhari ya hau mulki, ana sayen Dalar Amurka naira 220. Amma tun da 2017 ta kama, har yau ga shi za a shiga 2018 ana canjar Dala daya sama da naira 360.

4. RIKICE-RIKICE DA KASHE-KASHE:

Gwamnatin Buhari ta gaji mumanan rikice-rikice daga lokacin gwamnatin Jonathan. Duk da dai ta dakile bazuwar Boko Haram a Arewacin kasar nan, har yau da sauran eina a kaba a jihohin Barno da Arewa-maso-Gabas a wasu wurare.

Hare-haren Barayin Shanu a Zamfara da Katsina da Kaduna ya kara munana sosai tare da kashen daruruwan Fulani bayan an kwace musu shanu.

Fadan Fulani Makiyaya da masu gonaki ya tsananta a 2017. Haka nan kuma yawaitar sace mutane ana garkuwa da su, ta fi tsananta a 2017.

Dukkan wadannan babu wata alama ta shawo kan su a 2017, sai ma dakon su a kai zuwa cikin 2018 da za mu yi nan da makon daya.

5. SAMAR DA AIKIN YI:

Kafin APC ta hau mulki, ta yi alkawurra da dama na samar da ayyukan yi ga matasa. An alkawarin samar wa milyoyin matasa aiki a cikin wannan zango na 2015 zuwa 2019.

Ga shi kwanaki kadan ya rage a shiga shekara ta uku da mulkin APC, amma an maida hankali ne ga aikin N-Power, wanda shi ma ko a wannan shekara da ake ganin an dauka da yawa, ba su kai mutum 500,000 ba.

Said kuma gashi a karshen Dusamba din nan, kididdiga ta nuna cewa wadanda suka rasa aiki a Nijeriya, a cikin 2017, sun kai milyan 4.

6. MATSALAR FANNIN ILMI:

Za a shiga sabuwar shekara ta 2018 dauke da dakon wata gagarimar matsalar ilmi. Idan za a iya tunawa, gwamnatin APC ta yi alkawarin gyara matsalolin fannin ilmi idan ta hau mulki.

To wata babbar matsala kuma ita ce yadda a cikin 2017 ta bayyana cewa daga cikin daliban da za su kammala sakandare, kashi 30℅ ne kadai daga cikin kashi 100℅ za a iya dauka zuwa jami’o’i.

Kenan ko yaron ka ya ci jarabawa, tsugune-tashi bai kare ba, tunda ba shi da tabbas na zarcewa jami’a.

Lokacin da APC ta hau mulki, an yi tunanin tun daga kan kansila har kwamishinoni da gwamna kowa zai nuna kishin gyaran ilmi, musamman a Arewa inda aka tsere mana fintinkau.

A tunanin wasu masu zabe, shugabannin za su cire ‘ya’yan su daga makarantun kudi su maida su Na gwamnati, domin a gyara harkar ilmi. Amma hakan bai samu ba.

Kama daga kansila har kwamishinonin ilmi, duk ‘ya’yan su makarantun kudi su ke zuwa ba na gwamnati ba. Ta yaya za a gyara ilmin firamare a matakin farko?

Wasu jami’an kula da harkar ilmi sun maida gina ajujuwa da yi wa tsoffin gine-ginen makarantu fenti tamkar shi ne ci gaban fannin ilmi.

Cikin Yuli, PREMIUM TIMES HAUSA ta kawo wani rahoto kan matsalar ilmin firamare a Arewa, har ta bada labarin wani malamin firamare da aka dauka aka tura a wata makaranta cikin Kura, jihar Kano.

Malamin ya shaida wa PREMIUM TIMES HAUSA cewa da ya je makarantar a cikin 2017, shekaru biyu bayan hawan APC mulki kenan, sai da ya koya wa dukkan ‘yan aji 4 yadda za su rika rubuta sunayen su da na mahaifan su. Kafin zuwan sa ya ce duk ba su iya ba, kuma a aji daya akan samu yaro har sama da 120.

7.MATSALAR KASUWANCI:

A cikin shekara uku na mulkin APC, harkokin kasuwanci sun shiga garari, ta kai hatta mai saida tuwo-tuwo ko mai kosai idan an yi mata korafin cewa kayan ta ya yi tsada, sai ta ce, “ai Dala ta tashi.” Dala dai a cikin 2014 naira 190 ake sayar da ita, yanzu kuwa har N360.

A yau, irin yadda gwamnatin APC ta gigice wajen kirkiro hanyoyin tara kudaden haraji, abin ya yi yawa sosai, kuma a kan talakawa da ‘yan kasuwa abin ke karewa. Domin su ma’aikatan gwamnati da masu rike da mukaman siyasa, duk daga aljihun gwamnati su ke yin dukkan wandaka da wasirar da su ke yi.

Ko yanzu ana nan ana kokarin kafa dokar yi wa direban mota tarar naira dubu 100 idan ya karya dokar tuki, kamar tsallaka fitilar kan titi kafin a ba shi hannu ko kuma a kama shi ya na tuki kuma ya na amsa wayar selula a lokaci guda.

Har yanzu komai daga waje ake shigo da shi, ba a yi wani kwakwaran gyara da zai bayar da kariya ga jarin ‘yan kasuwa da masu sha’awar kafa masana’antu a kasar nan ba. Su kan su masu dan kokarin kafawa din, duk masana’antun kayan abin da za a ci ne kawai su ke yi, ba abin da zai kawo wa kasa fifikon zama wata mashahuriya ba.

8. MATSALAR MANYAN AYYUKA:

Cikin makon da ya gabata Gwamnatin APC ta cika kasar nan da labarin bayar da kwangilolin aikin tituna. Da yawa na ganin abin da wahalar gaske ya dore ko ma ya tabbata a wadansu wuraren, domin babu kudin a kasa da za a gudanar da ayyukan. Sannan kuma ba ayyuka ba ne da za a kammala a cikin shekara daya.

Wata matsala kuma da ‘yan Arewa ke kuka da ita shi ne duk wasu manyan ayyuka na Arewa, ba a kirkire su ba, sai yanzu da gwamnati ta shiga shekara ta uku. Amma duk wani abin da za a yi a Lagos, daga wadanda aka kammala, sai wadanda ake kusa da kammalawa.

Aikin lasken lantarki a Mambilla kwanan nan aka bayar da shi. Ga aikin jirgin kasa zuwa Kano daga Lagos, aikin titin Abuja zuwa Kano da wasu ayyukan da wasu ke kallon duk babu tabbas na kammala su a nan kusa.

Akwai aikin gina wasu titina 25 da gwamnatin APC ta bayar da kwangila da za a gina a karkashin tsarin karbar kudade na tsarin musulunci, mai suna “SUKUK.”

Abin da jama’a da dama ba su gane ba, shi ne ba gwamnati ce za ta yi aikin da ribar danyen man fetur ko wasu kudi na ta ba, a’a.

Gwamnati za ta fanshe wadannan naira bilyan 100 na “SUKUK” ne daga tashoshin karbar haraji a hannun kowane direban mota da za a rika karba, wato “Tollgates.”

A baya ‘yan Nijeriya sun yi korafi an cire “tollgates”, yanzu kuma gwamnatin APC za ta sake dawo da su domin a rika tatsar kudade daga hannun masu motocin hawa da na haya.

Idan direba ya dauki fasinja daga Kano zuwa Abuja, sai ya biya kudi akalla wurare uku a zuwa, wurare uku a komawa. Ga kuma tsadar fetur wanda a da ya ke saya N87, an maida shi N145. Shin akwai wanda ya isa ya hana direba kara wa fasinja kudin mota?

9.MATSALAR KASAFIN KUDI:

‘Yan Nijeriya da dama na ganin laifin Majalisar Tarayya musamaman idan su ka ki sa hannu da wuri kan kasafin kudi da Shugaba Muhammadu Buhari ke gabatarwa.

Sai dai kuma akwai abubuwan dubawa sosai. Su na biciko asarkala da zure da barankyankyama a cikin kasafin yawancin ma’aikatu sosai.

A cikin makon da ya gabata, mun ga yadda Karamin Ministan Ayyuka ya kwashi buhun kunya a Majalisar Dattawa, lokacin da ya wakilci Ministan Ayyuka, Raji Fashola wajen kare kasafin kudin ma’aikatar ayyuka.

Kiri-kiri Majalisar Tarayya ta gano yadda aka yi dafkaren naira bilyan 16, wadanda majalisar ta ce sau biyu su ka fito a wurare daban-daban, alhali kuma duk ‘dodo daya za su yi wa tsafi.’

Haka tilas ministan ya tashi daga gaban kwamitin majalisar dattawa ba tare da ya iya yin wani kwakkwaran bayani ba.

Sannan kuma malajisar dattawan ta ce har yau Gwamnatin Buhari ba ta yi ayyukan da su ka kai kashi 50 cikin 100 ba, daga kasafin 2017, ga shi kuma ta tura kasafin 2018 a majalisa ta na so a amince da shi.

10. RUDANIN SABBIN JAM’IYYU:

A karkashin wannan gwamnati, ana ta tilasta wa hukumar zabe na yi wa jam’iyyu barkatai rajista. Ta kai yanzu jam’iyyu sun doshi 67. Ana sa ran kuma cikin 2018 za a yi wa wasu da su ka haura 30 rajista.

Idan aka lura da yadda INEC ke aiki a yanzu a tsanake wajen tabbatar da gudanar da tsabe kan ka’ida tare da saisaita turbar dimokradiyyar kasar nan, bai dace a nemi dagula wa INEC aiki ba, ta hanyar dora wa hukumar nauyin kula da jam’iyyun siyasa kusan 100.

Da me INEC za ta ji? Da aikin shirya zabuka ko bibiyar jam’iyyun siyasa? Da aikin tantance ‘yan takara a jam’iyyu kusan 100 ko kuma da aikin samar da takardun dangwala kuri’a mai dauke da jam’iyyu barkatai? Me ya sa za a shigo da tulin jam’iyyu a karkashin wannan mulki na APC? Wane tasiri za su yi a zabe?

Kada fa a dagula kyakkyawan matakan da INEC ta dauko ta na gudanar da zabuka a kan tsarin da ake sam-barka.

Tags: BuhariHausaLabaraiMatsaloliNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Wahalar Mai da ‘yan Najeriya ke fama dashi abin kunya ne – Osinbajo

Next Post

TSAKANIN HAUSAWA DA GBAGYI: Rikici ya sa an babbake Kasuwar Bwari, Abuja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Police_officer_chase

TSAKANIN HAUSAWA DA GBAGYI: Rikici ya sa an babbake Kasuwar Bwari, Abuja

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RIGIMAR SHUGABANCIN MAJALISA: Zan yi aiki tare da duk waɗanda su ka zama shugabannin majalisa – Tinubu
  • DUNIYA JUYI-JUYI: Yadda SSS suka kama Emefiele, suka jefa shi magarƙama bayan Tinubu ya dakatar shi
  • Yadda sabon Gwamna ya ƙwato motoci 40 da Matawalle ya yi walle-walle da su
  • ƘARYAR CBN TA ƘARE: Tinubu ya dakatar da Emefiele, gogarman da ya yi wa Naira fentin zabibi, bayan dala ta kai Naira 750 a ƙarƙashin sa
  • ƘARFIN HALI: Na san Kwankwaso na Villa yau, amma da mun haɗu da na gaura masa mari – Ganduje

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.