Kotun Najeriya ta sallami wasu yan Boko Haram 468 sannan ta daure 50 daga cikin su na tsawon shekaru 3 zuwa 31.
Kotun da ta zauna a garin Kainji dake jihar Neja ta ce za aci gaba da zaman kotu ne a watan Janairu 2018.
Kotun Najeriya ta sallami wasu yan Boko Haram 468 sannan ta daure 50 daga cikin su na tsawon shekaru 3 zuwa 31.
Kotun da ta zauna a garin Kainji dake jihar Neja ta ce za aci gaba da zaman kotu ne a watan Janairu 2018.
Discussion about this post