• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

A BAJE A FAIFAI: Nazarin Ikirari 10 Da Buhari Ya Yi a Jawabin Ranar Tunawa da Samun ’Yanci

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 9, 2017
in Rahotanni
0
NAZARI NA MUSAMMAN:  BUHARI,  Mai Rabon Ganin Badi

Buhari in Office

Ranar Tunawa da samun ’yancin kasa, wacce aka shafe shekaru 57 ana bikin murnar zagayowar ranar, ta kasance wani dandali da gwamnati kan yi jawabai na hadin kan kasa, su bayyana ci gaban da su ka samar da kuma yin jawaban abin da za su samar wa al’umma a shekaru masu zuwa.

Sau da yawa wadannan jawabai kan fuskanci kalubale, musamman inda aka fahimci akwai dungu ko karkataccen zance, ko kuma inda masu nazari ke ganin kamar an nemi a yi wa ’yan kasa ‘yar-burum-burum.

Irin haka ta faru ga jawabin da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo yayin jawabin sa cikin 2005 da kuma Goodluck Jonathan a cikin 2012, inda ya ce nasarar yaki da cin hanci ta gwamnatin sa ce.

A jawabin da Shugaba Muhammadu Buhari ranar 1 Ga Oktoba, 2017, ya nemi ya yi gurmaden ikirarin aiwatar da wasu ayyuka ko tsare-tsaren da wasu ke ganin kamar akwai bukatar a tantace barcin makaho.

Kan haka ne PREMIUM TIMES HAUSA ta lalubo jawabin, inda ta fede shi dalla-dalla.

A jawabin Buhari, ya ce jam’iyyu ba su fara fara samun nasarar zabe a kananan hukumomi, jiha da tarayya ba, har sai lokacin mulkin sa. Wannan kuwa magana ba haka ta ke ba.

Ya kuma ce a lokacin sa hasken lartarki ya karu a cikin watan Satumba, fiye da zamanin kowane shugaba.

TSINKAYE NA 1:

Shugaban Kasa ya ce: Duk da an rika saida gangar danyen man fetur har dala 100, ana kuma hako har ganga milyan 2.1 a kowane rana kafin hawan sa mulki, an wayi an wawure kudaden, kuma babu kayan more rayuwar al’umma a cikin kasar nan.

“Sannan kuma aka bar mu babu ko taro a asusun gwamnati ba.’’

Binciken PREMIUM TIMES ya tabbatar da cewa a daidai lokacin da Buhari ya hau mulki cikin 2015, akwi har sama da naira bilyan 200 a cikin Asusun Jarin Nijeriya wanda aka kafa cikin 2011. Sannan akwai kuma wasu kudi har dala 2.1 da gwamnatin Buhari ta gada daga ribar gas da ake tattara wa jihohi.

Sannan kuma a lokacin da Buhari ya hau, akwai wata dala bilyan 2. 7 ta rarar cinikin danyen man fetur.

Yanzu kuma sai a sake bincike, shin da gaske ne akwai lokacin da aka rika sayar da gangar danyen man fetur har dala 100 kuma ana hako ganga milyan 2.1 a kowace rana tsakanin 1999 zuwa 2015?

Yayin da bincike da bayanan da PREMIUM TIMES ta samu daga hannun gwamnatin tarayya su ka nuna an dai saida gangar mai dala 61.o7, binciken ya kuma nuna cewa an rika hako har ganga milyan 2.3 a cikin wadancan shekaru.

TSINKAYE NA 2:

Buhari ya ce: “Kafin gwamnatin mu, bakon abu ne jam’iyya mai mulki ta fadi zaben gwamna, zaben Majalisar Tarayya ko na Majalisar Jihohi.’’

Wannan ikirari ba gaskiya ba ne. A zaben 2003 PDP ce rike da gwamnatin tarayya da kuma yawancin jihohi, saboda ita ce ta lashe zaben 1999.

A zaben 2007, jihohi 12 sun fada hannun jam’iyyun adawa, ciki kuwa har da ANPP, jam’iyyar Buhari a lokacin.

A zaben 2011 kuma jam’iyyun adawa sun kara cin jihohi, daga 12 a zaben 2007 zuwa 13 a 2011.

Adams Oshiomhole ya lashe zaben gwamnan Edo ranar 14 Ga Yuli, 2012, har ma ya fito ya gode wa Jonathan saboda abin da ya kira tsame hannun sa daga shiga cikin ruguguwar zabe.

Sai dai kuma a karkashin gwamnatin Buhari, gwamnan adawa daya ne ma ya taba yin nasara. An yi zabukan gwamnonin Bayelsa, Edo da Ondo, inda Edo da Ondo duk APC ce ta yi nasara, yayin da Bayelsa ce kadai jam’iyyar adawa, PDP ta lashe.

TSINKAYE NA 3:

Buhari ya ce sai a yi godiya ga sojjin kasar nan, saboda kakkabe Boko Haram da su ka yi, kuma su ka murkushe su, tare da yin galaba a kan su.

Ko a jabwabin san a 2016 ya bayyana haka. Amma a yanayin yadda ake gani, bai yiwuwa a ce an an gama da Boko Haram, domin har yau sun a kai hare-hare, kuma sojoji na ci gaba da yaki da su.

Ko kungiyar Afuwa ta Duniya ta ce daga watan Afrilu zuwa Satumba, Boko Haram sun kashe mutane 231 a Nijeriya.

TSINKAYE NA 4:

Buhari ya ce cikin Satumba 2017 karfin hasken lantarki ya karu zuwa migawat 7,001

To wannan ba haka abin ya ke ba, domin tun a cikin Janairu zuwa Agusta, 2015 ne hasken lantarki ya kai migawat 7,141.

TSINKAYE NA 5:

Buhari ya ce ya na murnar shaida wa ‘yan Nijeriya cewa yanzu an fara aikin hasken lantarki na Mambila, wanda shekara-da-sheakaru aka gagara a ciki gaba da
Wannan magana akwai gyara. Shi dai wannan aiki tun 1982 ne aka nemi fara shi, amma abin ya kakare. Lokacin gwamnatin Jonathan an nemi a fara, bayan an sabunta yarjejeniya, amma anin ya sake kakarewa.

A wannan lokaci na Buhari kuma, batun ya tsaya cak, har sai wata daya kafin jawabin sa, aka sanya hannu a yarjejeniya da wani kafanin kasar Chana, wanda shi ne zai kashe kudin sa har kashi 85 bisa 100, yayin da gwamnatin tarayya za ta bada kashi 15 kacal.

Kwangilar dai a kan dala bilyan 5.7 za a yi ta domin samar da lantarki migawat 30,000.

TSINKAYE NA 6:

Ikirarin Buhari cewa harkar takin zamani ta inganta a lokacin sa, sabanin shekarun gwamnatin da ta shude.

Buhari ya ce an farfado da masana’antun takin zamani 11, ana samun buhunan taki har milyan 7, kuma an killace dala milyan 150 na kudin da akan sayi taki a waje da kuma kebe wasu dala milyan 60 na tallafi shigo da taki.

Ya kuma bayyana cewa farashin takin zamani ya fadi daga naira 13,000 zuwa naira 5,500 kowane buhu mai nauyin kilogiram 50.

Tabbas za a iya cewa wannan jawabi na Shugaba Buhari gaskiya ne, domin jarjejeniyar takin zamani da ya kulla da kasar Morocco ta haifi da mai ido.

Sai dai kawai har yanzu wasu manoman sun kasa yarda cewa farashin taki ya sauka daga naira 13,000 zuwa 5,500 cif-da-cif.

TSINKAYE NA 7

Ikirarin Buhari cewa darajar naira ta tsaya kyam da kafafun ta, inda ya ce tun daga Fabrairu, 2017 da ta tsaya a 360 ko 365 a kowace dala daya, naira ba ta sake yin tashin gwauro zabo kamar da da ta kan kai har naira 525 ba.

Wannan ikirari na Buhari gaskiya ne. Domin hukumar kididdiga ta kasa ta tabbatar da cewa tsadar rayuwa ta ragu da kashi 9 bisa 100, idan aka kwatanta da 2015.

Sai dai kuma wani abin dubawa shi ne, a loakcin da Buhari ya hau mulki, ana saida dalar Amurka a kan naira 199.5 ne.

TSINKAYE NA 8:

Buhari ya ce ya bai wa jihoji har naira tiriliyan 1.642 tsakanin 2015 zuwa yau, domin su biya basussukan albashi, kudaden fansho da kuma tallafawa wajen kafa kananan masana’antu, wadanda aka yi watsi da su shekara da shekaru.

Wannan ikirari na sa gaskiya ne kwarai kuwa: 2015 ya ba jihohi naira bilyan 200, sai naira bilyan 441 cikin 2016, da kuma naira tiriliyan 1 cikin 2017.

TSINKAYE NA 9:

Buhari ya ce Gwamnatin sa kashe naira bilyan 500 wajen shirin ciyar da dalibai, samar da aikin yin a N-Power, tallafin Iyali na FHF, shirin samar da gidaje masu saukin kudi, da sauran su.
Wannan ikirari shi ma gaskiya ne matuka.

TSINKAYE NA 10:

Buhari ya ce su na aiki tukuru wajen kakkabe illar cin hanci da rashawa a kasar nan. Ya ce sun takaita satar kudi ta tsarin shigo da asusun bai daya, TSA, tsarin fallasa wadanda su ka wawuri kudi, wato hura usur, killace bayanan biyan albashin ma’aikata da sauran su.

Wannan batu na tsarin TSA a gaskiya ba shi ne ya kirkiro shi ba. An kirkiro shi ne lokacin gwamnatin Jonathan. Don haka ba za a iya cewa wani sabon abu ne gwamnatin Buhari ta kirkiro.

Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa ya zuwa Janairu 2015, sama da hukumomin gwamnati 500 su ka fara amfani da tsarin TSA, wanda aka shigo da shi tun cikin 2012.

Amma tsarin hura wa wadanda su ka wawuri kudin gwamnati usur, ana fallasa su, Shugaba Buhari ne ya kirkiro shi.

Tags: AbujaBuhariHausaHausa Premium TimesLabaraimulkiPREMIUM TIMES
Previous Post

‘Yan sandan sun yi zanga-zangar rashin biyan su albashi

Next Post

Mutane 7 sun rasu sanadiyyar kifewan jirgin ruwa a jihar Kebbi

Next Post
Mutane 7 sun rasu sanadiyyar kifewan jirgin ruwa a jihar Kebbi

Mutane 7 sun rasu sanadiyyar kifewan jirgin ruwa a jihar Kebbi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RAHOTON MUSAMMA: Yadda Rigima ta ɓarke tsakanin Tambuwal da Hukumar WAEC kan kuɗin jarabawar ɗalibai
  • Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed
  • Gwamnatin Tarayya ta fara raba wa fakirai da talakawan jihar Kebbi tallafin kudade
  • Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC
  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.