Rikici ya barke a garin Jos jihar Filato tsakanin yan kabilar Igbo da Hausawa.
Rikicin ya barke ne a titin Rwang Pam in da yan kabilar Igbo suka fi zama. Rahoton da ya iske mu zuwa yanzu ya nuna cewa mutane da yawa sun sami raunuka.
Rikici ya barke a garin Jos jihar Filato tsakanin yan kabilar Igbo da Hausawa.
Rikicin ya barke ne a titin Rwang Pam in da yan kabilar Igbo suka fi zama. Rahoton da ya iske mu zuwa yanzu ya nuna cewa mutane da yawa sun sami raunuka.
Discussion about this post