• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Daga Jimmy Carter Zuwa Buhari, Shugabannin da bera ya hana walwala

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 23, 2017
in Ra'ayi
0
Buhari in office

Buhari in office

Ban yi mamaki ko kadan da labarin berayen da aka ce sun yi barna a ofishin Shugaba Muhammadu Buhari a lokacin da ya yi dogon hutu na kwanaki 103 a Landan ba. Duk wata katafariyar fada a duniyar nan, muddin aka ce a cikin dokar jeji ko a tsaunuka aka gina ta, to ba ka iya raba ta da wadannan beraye, kai har ma da macizai.

Shugabannin Amerika biyu, Jimmy Carter da George Bush duk sun sha fama da beraye a ofishin su, a cikin fadar da ake ganin babu wadda ta kai ta matakn tsaro a duniya. Akwai lokacin da ofishin Jimmy Carter ya shafe kusan watanni biyu ya na wari, saboda beraye sun mutu a cikin sili. Shi da kan sa ya fadi haka a cikin wani littafin tarihin sa da ya rubuta bayan ya kammala wa’adin sa.

A cikin littafin, akwai inda ya ce: “Wata rana mu na ganawa da Shugaban Kasar China, sai kawai mu ka rika jin warin mushen bera a cikin silin din ofishi ma. An sha wahala kafin a shawo kan labarin, har sai da wata rana na yi barazanar zan kori wasu.”

Wata rana matar George Bush na farko wato Barbara Bush, ta na wanka a kandami (swimming pool) a fadar White House kawai sai wani narkeken bera ta fito a guje, ya yi batan hanya, ya afka cikin kandamin da ta ke wanka.

An ce da ya ke akwai karnukan ta a kusa, nan take wani kare ya yi tsalle ya tinjuma ruwa, ya cafko beran, ya lamushe.

Shi ma tsohon Shugaban Amurka Barrack Obama akwai lokacin da ya sha fama da kyankyasai, har sai da zaman ofis din ya gagare shi. Duk wadannan bayanai su na nan cike da jaridu, ba boyayyu ba ne.

Idan mu ka dawo nan Abuja, ya kamata dukkan masu karatu ku sani cewa duk abin da aka ce an gani a cikin Villa, wallahi ba abin mamaki ba ne saboda wasu hujjoji da zan bayyana a yanzu, ba na siyasa ko adawa ba.

1. Fadar Shgaban Kasa a cikin surkukin jeji ta ke, kewaye a manyan bishiyoyi da kananan kwauren itace da manya da tsaunuka dogaye da kananan duwatsu.

2. Dukkan titunan cikin Fadar manyan bishiyoyi ne a hagun su da bayan su.

3. An sha bada labarin ana ganin macizai da sauran kananan namun daji a ciki.

4. Gaba dayan unguwar kan ta a cikin tsauni ta ke. Ka da ku manta, Kakakin Yada Labaran Goodluck Jonathan ya yi wani rubutu a cikin watannin baya, inda ya nuna cewa ana ganin aljanu manyan macizai da kuma jin muryoyi masu firgitarwa a cikin dare, duk a fadar Aso Rock Villa. Ya ce wasu jami’an tsaro sun sha ganin fatalwa da kambultu.

Kun tuna har cewa ya yi akwai wanda ya ce ya na ganin wasu mutanen ba a daidai su ke tafiya ba, sad-da-kai su ke tafiya, wato kafafu a sama hannaye a kasa?

5. Wasu bangarorin cikin Villa ko Dajin Falgore bai kai su surkukin jeji da tsaunuka ba. Duk wanda ke Abuja ya san wannan.

6. Ba na jin jami’an tsaro za su rika bari wani na shiga Ofishin Shugaban Kasa, musammam ganin yadda aka rika watsa rudun cewa wai asiri aka yi masa. Kenan ina da fahimtar cewa ofis din ya kasance a kulle.

7. Ita kan ta Abuja har yau har gobe a cikin jeji da manyan tsaunuka ta ke. Allah kadai ya san yawan tafiya da burgun da masu gadi ke kamawa a tsakar dare a cikin Abuja idan masu gida na barci.

8. Har yau a cikin tsakiyar Abuja ana ganin tsuntsayen jeji irin su cilkowa, makwarwa, mujiya, dubban jemagu, kurciya, balbela, kyari-kyari, hankaka da sauran wadanda mu a Arewa sai ‘yan farauta ke iya kamo su a cikin jeji, saboda ba mu ganin su kusa da mu.

9. Na yi shekara hudu a wani gida kusa da hedikwatar NTA, kusa da International Conference Center, Abuja. Sau da yawa na kan rika leka taga ina kallon kananan kadoji da tsari da kunkuru idan sun fito su na kiwo a bayan gidan mu, da ya ke akwai babbar magudanar ruwa wacce ta bi ta bayan gidan ta wuce har bayan CBN. Gidan ba ya da nisa da gidan Aminu Dabo a Abuja.

10. Na yi muku jam’u, bance kowane gida 100℅ ba. Amma wallahi na rantse a cikin ko wadanne gidaje 100, da wuya a samu gida 5 wadanda babu tsaka a cikin su. Har gidan Gwamnoni, Ministoci, Sanatoci da kowa ma. Abin da na san babu a Abuja, shi ne kuda, babu shi sosai saboda tsaftace garin da ake yi.

11. Abuja fa jeji ce. Bishiyoyin dorawa gandama-gandama da ke cikin Abuja ba su kirguwa sai an hada da malaman sansan. Ko ba ku san akwai kargo da baure da rimi da cediya da marke ba ne? Duk wadannan bishiyon da na lissafa ba fa shuka su aka yi ba, a nan suke, aka gina garin a inda su ke.

12. Ban ga dalilin da zan fito ina sukar Malam Garba Shehu ba. Idan kusanci ne, ya fi ni ga Buhari da ita fadar kan ta. Sannan kuma na san shi kakaki ne, ba ya busa kan sa, sai an busa shi, sannan za a ji amon irin busar da aka yi masa.

13. A yanzu haka gidan da na ke a tsakiyar jama’a ne. Ba ni da nisa ma da yada daga cikin ofishin jakadancin daya daga cikin kasashen Asiya da ke kusa da China. Amma kusan tsuntsaye na tayar da ni daga barcin safe, idan ma na makara. Kuma wasu tsuntsaye ban ma taba ganin irin su a dajin kauyen mu ba.

Kun ma san wani abu kuwa? Tsuntsayen a kan bishiyoyin gidan mu su ke rayuwar. A nan su ke sheka, su yi kwai, kuma su kyankyashe.

Ko yanzu da na ke rubutun nan da sanyin safiya, ina jin kukan marai da moli-moli har da kyari-kyara a cikin gidan mu. Idan zan fita kuma ta gefen su zan bi na tafi ofis. Su na kan bishiyoyi. Wadanda ba su amince da na bi kusa da su ba kuwa, sai su yi firrrr su tashi sama.

Kun sa ma na tuna wani baiti a wakar marigayi Musa Dankwaro Maradun a cikin wakar “Gagarau Mai Jiran Daga” wadda ya yi wa marigayi Alu ’Yandoton Tsafe:

“Da burgu da zoma da kurege,
Kowane na shi hali ya kai bamban,
Burgu shi ka rami cikin kunku,
Zomo shi ka kurhi gaton kalgo,
Na ga kurege ya yi bannag gaba,
Sai yai jawabi nai shi kau,
‘Na rega ka maigida’,
‘Kai wawa, in nish shiga ban hitowa nan’,
‘Ta inda dun nish shiga ban hitowa nan’,
Sai yay yi bula tai can daban,
‘In an rwakatan in hicewa ta.’”

To Allah ya sa idan an ritsa berayen a karkashe su, kada su fice ta baya, su afka wani ofishin, labari ya kara shan-bamban.

Tags: AbujaBeraBuhariFadar GwamnatiHausaLabaraiNews
Previous Post

Ranar 1 Ga Satumba za a yi Sallah, cewar Sarkin Musulmi

Next Post

Gwamnatin tarayya ta samar da biliyan 3 don gina makarantun yankin arewa maso gabas

Next Post
Islamic school for girls and young women in Kano

Gwamnatin tarayya ta samar da biliyan 3 don gina makarantun yankin arewa maso gabas

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi
  • Duk da an ƙara wa Magu girma, za a hukunta shi idan bincike ya tabbatar da laifi a kan sa -Dingyaɗi
  • FASHEWAR TUKUNYAR GAS A KANO: Ministar Jinƙai na so a ɗau matakan hana aukuwar bala’o’i
  • Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80
  • Hukumar NAPTIP ta cafke matar da ta shahara wajen ciniki da safarar mutane

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.