Kotu a Abuja ta ba da belin wani mai walda mai suna Abubakar Sadiq belin biyan nanira 30,000 bayan ana kamashi da laifin dirka ma wata matan Aure ciki A Abuja.
Mijin matan James Olanga ne ya shigar da karar kotu a Abuja.
Da yak e amsa laifinsaAbubakar ya ce bai san cewa matan aure bane yake soyayya da ita.
“ Mun hadu ne a matsayin mu na baligai in da muka fada kogin soyayya amma ban taba sani cewa wai tana da aure ba.”
Yanzu dai kotu ta ba da belinsa.
Discussion about this post