• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

An kama ‘yan sanda uku bayan sun yi wa gidan Goodluck karkaf

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 31, 2017
in Rahotanni
0
An kama ‘yan sanda uku bayan sun yi wa gidan Goodluck karkaf

Ana tsare da wadansu jami’an ‘yan sanda uku, a bisa zargin kwashe ilahirin kayan da ke cikin wani gida wanda tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya zauna a ciki, a lokacin da ya ke Mataimakin Shugaban Kasa.

Gidan dai ya na kan titin Hadiza Kalgo, wanda aka fi sani da Fouth Avenue, cikin unguwar Gwarimpa, a Abuja.

Wani binciken kwakwaf da PREMIUM TIMES ta gudanar, ya tabbatar da cewa ‘yan sandan sun shafe watanni uku cur su na kiran dillalan kayan gwangwan su na sayen kayan, ana fitar da su ana sayarwa a Kasuwar Tipper Garage, da ke kan titin Third Avenue, Gwarimpa, a Abuja.

PTRMIUM TIMES ta tabbatar da cewa duk wani abin amfani mai daraja da ke cikin gidan, sai da aka dauke shi ko aka balle shi, ko aka gaggabe shi, aka kira ‘yan gwamgwan su ka yi cikini su ka dauka.

Abubuwan da wakilin PREMIUM TIMES ya tabbatar da cewa sun salwanta a gidan, sun hada da tulin rigunan gargajiya na al’adar Neja-Delta, na maza da na marta, sai dunkakkun leshi na mata, rantsatstsun kananan kaya masu tsada, samfurin suits masu dauke da sunan Goodluck Jonathan a jikin su, talabijin, firij, gadaje da kujeru, kai hatta hulunan nan bakake na ‘yan Neja Delta duk ba a bari a gidan ba, sai da aka sayar da su, kuma duk a farashin bagas.

Binciekn da PREMIUM TIMES ta gudanar a kasuwar Tipper Garaje ya tabbatar da cewa an rika jidar kayan ne ana sayarwa a kasuwar Tipper Garage tsakanin watan Maris zuwa Mayu na 2016, amma balli bai tashi ba, sai a farkon watan Yuli na 2017, shekara daya bayan an gama cin kasuwar kayan.

Har ila yau, bincike ya gano cewa dillalan da suka rika rika sayen kayan su na sayarwa tuni sun cika wandon su da iska, tun bayan tabbacin labarin da suka samu cewa an cafke ‘yan sandan da su ka rika sayar musu da kayan.

PREMIUM TIMES ta samu bayanin cewa rana ta baci ga jami’an tsaron, cikin Yuli 2017, bayan da wani makwauci da aka ce ya na da kusanci da Jonathan, ya fahimci an wasashe gidan. Majiya ta ce ya kira makusntan Jonathan domin ya ji ko kwaskwarima za a yi wa gidan har ake kwashe kayan ciki?

Hakan ta sa Jonathan ya kira Sufeto Janar na ‘Yan Sanda inda nan take aka cafke jami’an su uku, wadanda dama aikin gadi su ke yi a gidan.

Bayani ingantacce ya tabbatar da cewa, lokacin da Jonathan ya bar gidan, mahaifiyar sa ce ta zauna a ciki. Sai dai ba a san lokacin da ta fita ta bar gidan ba, domin lokacin da aka rika jidar kayan gidan ana sayarwa, ba ta zaune a ciki.

Wani makusancin daya daga cikin wadanda su ka rika sayen kayan, wanda kuma ya nemi a sakaya sunan sa, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa :
“Cikin watan Maris, 2016, wani jami’in dan sanda ya shigo nan kasuwar Tipper Garage, inda ya nemi ya sayar masa da wasu kaya, shi kuma ya ce a gaskiya ba ya sayen kaya haka kawai bai san mutum ba, saboda gudun sayen kayan-sata.

“Jami’in dan sandan nan mai suna Sajan Musa, ya tabbatar masa cewa shi dan sanda ne, daga cikin wadanda ke tsaron gidan tsohon shugaban kasa Jonathan a Gwarimpa.

“Daga nan sai ya bi shi har zuwa gidan Jonatahan da ke kan titin Fouth Avernue, inda ya hada shi da shi da sauran ‘yan sanda biyu. Daya Insifero dayan kuma Saje. Shi ma wanda ya zo nan kasuwar domin dillalacin kaya, Saje ne mai suna Musa.

Sai dai kuma majiyar mu ta tabbatar cewa tun kafin tafiya ta yi nisa, sai wannan dillali ya ga cinikin ba mai karewa ba ne kusa, domin a ko da yaushe fito da kaya ake yi ana kiran sa ya na sayewa.

Ganin haka, sai ya sha jinin-jikin sa, ya ce wa dan sandan nan ya daina harkar.

Premium Times ta gano cewa daga nan ne ‘yan sandan su ka nemi wani babban dillali, wanda kusan shi ne ya saye kashi 80 bisa dari na kayan da aka rika sayarwa.

Yayin da wakilin Premium Times ya kara komawa kasuwar kwanan nan, ya gano cewa wannan harkalla ba boye ta ke ba, kusan jama’a da dama duk sun san an gidanar da ita.

“Duk lokacin da aka kawo wasu kayan da mu ke sha’awa, mu ma mu na saye daga wajen dillalan. Wani ya sayi sutura, wani talbijin wani kayan mata da dai sauran su.

Premium Times ta kuma binciko yadda aka rika sayar da kayan a arha bagas. Komin tsadar malum-malum su dillalan na sayar da ita a kan naira dubu biyar kacal, haka ma kayan suits masu tsada wadanda ke dauke da sunan Goodluck Jonathan. Sai dai kuma ba a san yadda su jami’an ‘yan sandan su ka rika sayar da kayan ba.

Wani dan tireda da ya ce don Allaha a sakaya sunan sa, ya ce a gaban sa an saida wani kartsetsen gado a kan naira dubu N180,000.00, alhali dillalin ya sayi gadon a kan naira dubu 50,000.00 kacal. Nan da nan shi kuma ya kai shi kasuwar Panteka, ya saida shi naira dubu N390,000.00.

“Ko ni ma na sayi suit mai dauke da rubutun sunan Goodluck Jonathan a jikin ta, a kan naira dubu biyar, kuma na sayi riga aska biyu, ita ma a kan naira dubu biyar.” Inji wani shi ma da ya nemi a sakaya sunan sa.

WASU KAYAYYKIN DA AKA KIYASTA AN SAYAR A KASUWAR

Akalla jakar Ghana must go 20 cike da kayan gargajiya na Neja Delta.

Akalla jakar Ghana must go biyar cike da kayan taguwa samfurin suits, masu dauke da sunayen Goodluck Jonarthan.

Akalla jakar Ghana must go cike da dunkakkun kayan mata, irin na matan Neja Delta.

Sama da atamfofi goma.

Akalla babbar riga (aska biyu) kamar guda goma..

Babbar jakar guda daya ta Ghana must go cike da babbar riga mai zanen laimar PDP a jikin su.

Akalla huluna (Malfa) guda 20.

Goodluck Jonathan
Goodluck Jonathan

Akalla talbijin har 36 samfurin ta kafawa a jikin bango.

Akalla firij guda 25.

Gado saiti biyar.

Kujerun falo saiti biyu.

Na’urar sanyaya daki (Air conditioners).

Premium Times ta kuma gano cewa D.P.O na yankin Gwarimpa na da masaniyar kama ‘yan sandan. Sai dai kuma an tambaye shi ko ya na da masaniyar lamarin da kuma batun inda wadanda aka kama din su ke a tsare, sai ya ce shi ba zai iya cewa komai ba.

“Ba zan iya magana ba, ka je ka tambayi Jami’an Hulda da Jama’a na ‘yan sanda.” Haka D.P.O ya shaida wa wakilinmu ta wayar GSM.

Premium Times ta shafe kwanaki uku ta na tuntubar jami’ain hulda da jama’a na ‘yan sandan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Mamza Anjiguri, amma a kullum sai ya ce a ba shi lokaci ya yi bincike, domin ba shi da masaniya., ya na kokarin jin ta bakin D.P.O na Gwarimpa ne tukunna.

Premium Times ta tuntubi mai magana da yawun Goodluck Jonathna, mai suna Ekechukwu Eze, wanda ya ce a turo masa tambayoyin a rubuce ta e-mail.

Daidai lokacin da ake rubuta wannan labari, wakilin mu ya tura wa kakakin hulda da jama’a na Goodluck Jonathan tambayoyi ta e-mail, ya na jiran amsa daga gare shi.

Tags: AbujaGoodluck JonathanHausaLabaraiPolicePREMIUM TIMES
Previous Post

Boko Haram: Ba za a rufe Jami’ar Maiduguri ba – Ministan Ilmi

Next Post

Boko Haram na nan da karfin su –Inji Gwamna Fayose

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Boko Haram na nan da karfin su –Inji Gwamna Fayose

Boko Haram na nan da karfin su –Inji Gwamna Fayose

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Uba Sani ya yi sabbin nade-nade 27, ya nada Sani Liman shugaban ma’aikatan fadar gwamnati
  • SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: ‘A saka min wahalar da na yi wa APC, a ba ni shugabancin Majalisar Dattawa’ – Osita Izunaso
  • SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ba zan janye wa kowa ba, amma na ‘jone’ da guruf ɗin Abdul’aziz Yari’ – Orji Kalu
  • Kamfanin mai na kasa ya kara kudin litar mai daga N189 zuwa N537
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi ya nemi kotu ta ɗage sauraren shari’ar da ya maka Tinubu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.