LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Sallah ta gudana a Masarautar Lere, Jihar Kaduna 0 Bi Mohammed Lere a kan June 25, 2017 Nishadi Mai martaba Lamidon Lere Janar Abubakar Muhammad II mai ritaya ya yi kasaitacciyar hawa yau a garin Lere dake jihar Kaduna. Hakimai da Sarakuna duk sun fito cikin kasaita da ado domin raka sarki zuwa masallacin idi. Anje an kuma sauka Lafiya. Share. Twitter Facebook Google+ Pinterest LinkedIn Tumblr Email
December 14, 2020 0 Yadda wani dan kudu ya tallafa wa Kannywood da naira miliyan 600 – Nuhu Abdullahi