LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda Sallah ta gudana a Masarautar Lere, Jihar Kaduna 0 Bi Mohammed Lere a kan June 25, 2017 Nishadi Mai martaba Lamidon Lere Janar Abubakar Muhammad II mai ritaya ya yi kasaitacciyar hawa yau a garin Lere dake jihar Kaduna. Hakimai da Sarakuna duk sun fito cikin kasaita da ado domin raka sarki zuwa masallacin idi. Anje an kuma sauka Lafiya. Share. Twitter Facebook Google+ Pinterest LinkedIn Tumblr Email
April 5, 2021 0 Wani abokin harka na ne ya damfare naira Miliyan 450 zamu yi sana’ar siyar da danyen mai – In ji Ummi ZeeZee
April 3, 2021 0 An canja wa gawar Fir’auna wurin adana da na sarakunan kasar Masar 22 a wani kasaitaccen buki