• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTO NA MUSAMMAN: Tsadar shinkafa: Ko dai laifin ‘yan kasuwa ne?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 16, 2017
in Rahotanni
0
An kama wani Kasila a jihar Borno ya sace Shinkafar ‘Yan gudun hijira

Ministan Harkokin Noma Audu Ogbe, ya bayyana dalilin da ya sa shinkafar da ake nomawa a Nijeriya ta fi wacce ake shigowa da ita tsada. Ministan ya yi bayanin ne a ranar Talata, a wurin wani gagarimin taron da ministoci suka hada domin sauraren koke-koke, shawarwari da kuma amsa tambayoyin jama’a, da a Turance a ke kira townhall meeting.

A lokacin da yake amsa wata tambaya, Ogbe ya ce babban dalilin da ya sa shinkafar gida ta fi ta waje tsada shi ne kasashen da ake shigo da shinkafa su na yin rangwamen tallafi ga shinkafar da su ke saIda wa kasashen waje, subsidy a Turance.

Ya ce yawancin shinkafar nan ana shigo da ita ne daga kasashen Vietnam, India da Thailad. Ya ce kasar Thailand ta na yin rangwamen haraji sosai a kan shinkafar da su ke sayarwa ga kasashen waje irin Nijeriya.

Ya kuma bayyana cewa shinkafar da ‘yan kasuwa ke shigo da ita a Nijeriya, ta na isowa har cikin kasar nan kan naira dubu 9 a kowane buhu daya, su kuma su saida naira dubu 13 a kan kowane buhu daya, sabanin yadda ake saida buhun shinkafar gida a kan naira 16.

Wani dalilin kuma da ministan ya bayar, shi ne tsadar kudin ruwa da bankuna ke dora wa masu karbar lamunin kudi a banki domin su yi noma.

“Kudin ruwa da bankunan mu ke dorawa ya fi na sauran yawancin kasashen duniya yawa kwarai da gaske.” Cewar Audu Ogbe.

Tsadar shinkafa: Ko dai laifin ‘yan kasuwa ne?

Yayin da ministan harkokin noma Audu Ogbe ya bayyana cewa naira 13 ‘yan kasuwa ke saida buhun shinkafa, wani binciken kai-tsaye da PREMIUM TIMES HAUSA ta gudanar a yau ya bayyana irin yadda ministan ko dai bai san takamaimen farashin shinkafa a kasuwa ba, ko kuma yadda ya bayyana din ke gaskiya, amma su kuma ‘yan kasuwa su na tsawwala wa jama’a dan karen tsada.

PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa a Kano kananan kantuna na cikin unguwanni da lunguna su na saida buhun shinkafa ‘yar Thailand naira dubu 16,500 zuwa naira dubu 17,000. A kan samu inda ma ake sayarwa a kan naira dubu 16,000.00.

Sai dai abin mamaki, a cikin manyan kantunan alfarma, wato super markets da ke Abuja, ana sayar da buhun shinkafa har naira dubu 21,500.00, yayin da a kasuwa da kuma wasu kantuna kamar Sahad Stores, ana sayar da buhu daya a kan naira dubu 18,500.00.

Haka kuma binkiken PREMIUM TIMES HAUSA ya tabbatar da cewa a Kano ana sayar da karamin buhun shinkafa naira dubu 8,500, yayin da ake saida shinkafa ‘yar Hausa a kan naira dari 850 kowace tiya, wato mudu biyu kenan. Buhun ta kuma ana sayar da shi naira dubu 35,000.00 zuwa dubu 36,000.00, tunda mudu 80 ne, sabanin ‘yar Thailand mai yin mudu 36 (mudu biyu ne kwano/tiya daya).

Rice b

Matsalar tsadar kayan masarufi dai ta zama ruwan dare a Nijeriya, musamman a cikin birane, inda yawanci ake dora laifin abin akan gwamnati, wasu kuma a kan hauhawar farashin Dalar Amurka, wacce da ita ake sayo kayan masarufin a kasashen waje.

Dimbin jama’a kuma na dora laifin tsadar kayan masarufi a kan ‘yan kasuwa masu son yin kudi a dare daya, ta hanyar dora riba mai tarin yawa a kan dukkan kayan da talakawa ke bukata na gudanar da rayuwar yau da kullum.

A gefe daya kuma akwai masu dora laifin a matsayin ragwancin ‘yan Nijeriya da su dai sun fi son abin da aka shigo da komai daga waje, maimakon su farka daga barci su rika nomawa ko sarrafawa a kasar nan. Binciken da PREMIUM TIMES ta gudanar a yau Talata, ya tabbatar da cewa a yau hatta tsinken sakace da tsinken tsire duk ana shigo da su daga China.

Baya ga wadannan, wani binciken kuma ya tabbatar da yadda ake samun bambancin farashin kayan masarufi a tsakanin ‘yan kasuwa su ya su. Misali, wani sabulun gyatuma-radau ko maida-tsohuwa-yarinya da mata ke wanka da shi domin fatar su ta yi fes, wato Crusader, kafin tsadar kayan masarufi ana sayar da shi naira 300 kacal.

Sai dai kuma wani binciken gaggawa da PREMIUM TIMES HAUSA ta gudanar, ta tabbatar da cewa manyan kantunan alfarma da ke Abuja irin su H. Medix, Spa, Shoprite da sauran irin su birjik, duk su na saida wannan sabulu kwaya daya naira dari 750 a yanzu.

Abin mamaki, idan mutum ya shiga kasuwanni irin su Wuse Market, Garki Market da sauran su, zai samu wannan sabulun naira 500, wani wuri ma har naira 450.

Yayin da PREMIUM TIMES ta gano cewa wasu manyan kantunan a cikin kasuwa su ke sayo kaya a hannun manyan diloli, wani binciken kuma ya nuna cewa yawancin wadannan manyan kantuna duk holoko ne, ba jari gare su ba, sai dai su kama haya, manyan diloli su rika damfara musu kaya, idan sun sayar su rika biyan balas.

Ba mamaki saboda su na biyan haya da dan karen tsada ne ya sa su ke tsawwala wa kayan da ake shigo da su farashi mai zafin gaske. Baya ga tsada kuma ga kudin lantarki, albashin ma’aikata da masu karbar kudi, masu kula da kaya, masu gadi da sauran su. Shin ko duk a jikin talaka ko kwastomomi wadannan manyan kantuna ke fitar da albashin wadannan ma’aikata da kudin haya har su dora riba?

Za a yi mamakin yadda kayan masarufi na gida Nijeriya ke da arha tibis a cikin wadannan kantama-kantaman kantinan kayan masarufi. PREMIUM TIMES HAUSA ta gano cewa a cikin Spa, Shoprita da wasu kantinan, farashin lemon kwalba bai kai naira 100 daya ba, alhali kuma a waje hatta kananan kantina naira 150 su ke sayar da shi.

Ba lemun kwalba ba, hatta ruwan sha na cikin kwalaben roba da ake sarrafawa a nan Nijeriya sun fi arha a cikin wadannan manyan kantina. Tambaya a nan ita ce, shin dole sai an yi amfani da kayan masarufin kasashen waje?

Akwai amsa ko mu shekara tambayar juna?

A wani jirwaye mai kama da wanka kuma, ministan harkokin noman har ila yau dai ya ce, gudun noma ke ke sa ‘yan Nijeriya shigo da abin da mu ke iya nomawa.

Ministan Harkokin Noma Audu Ogbe, ya bayyana cewa ragwanci da rashin kishin wasu manyan mu da ba su son zuba jari a harkokin noma ya sa mu ka wayi gari mu ke dogaro da shigo da kayan abinci daga kasashen waje.

Audu Ogbe ya yi wannan jawabin ne yanzu haka a wani taro na kai-tsaye da ministoci suka shirya domin jin ra’ayoyin jama’a tare da amsa tambayoyin su, da ake gudanarwa yanzu haka a Abuja.

Audu Ogbe ya buga misali da abin da ya kira abin takaici da Nijeriya ke kashe sama da Dalar Amurka milyan 100 a duk shekara, wajen shigo da tumaturin gwamngwani, wanda ya ce wani sinadarin tumatur din ma cutarwa ya ke yi maimakon amfana wa jama’a.

Tags: AbujaArewaAudu OgbeHausaKwanoLabaraiNewsNomaPREMIUM TIMESShinkafaTiya
Previous Post

Najeriya ta kusa fita daga halin kaka-ni-ka-yi -Ministar Kudi

Next Post

Najeriya zata kafa dokar hana makiyaya da ba ‘yan kasa ba shigowa ba tare da izini ba

Next Post
Fulani-Herdsmen

Najeriya zata kafa dokar hana makiyaya da ba ‘yan kasa ba shigowa ba tare da izini ba

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Jami’yyu 8 sun mika wuya, sun yi mubaya’a ga Uba Sani, zaɓaɓɓen gwamnan Kaduna
  • PDP TA DAGULE: Yadda shugabannin mazaɓar ƙauye suka dakatar da shugaban PDP sukutum, Iyorchia Ayu daga jam’iyya
  • FAƊAN DATTAWA: Afenefere sun dirar wa Iwuanyanwu, saboda cewa da ya yi ‘Yarabawa tarkacen ‘yan siyasa’
  • TARIN FUKA: Mutum 219 sun kamu da cutar a jihar Filato – Kwamishina Ndam
  • ” Ku yi hakuri ku yafe mana azabar da muka rika gasa muku” – Rokon Tubabbun ƴan bindiga, Ƴan daba, ƴan ta’adda 542 ga ‘Yan Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.