• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    Election Materials

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: Faɗa ya ɓarke lokacin da ‘yan-ta-kife su ka kutsa ofishin INEC, su ka ragargaza akwatin zaɓe

    WHO ta tallafa wa kananan hukumomin Kaduna da Babura

    Kotu ta bada belin barawon babura 100 kan naira miliyan 1

    Thugs-attack-collation

    KASHE-KASHEN JAJIBIRIN ZAƁEN GWAMNONI: An kashe mutum uku a harin da ‘yan daba su ka tarwatsa taron APC a Oyo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    Election Materials

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: Faɗa ya ɓarke lokacin da ‘yan-ta-kife su ka kutsa ofishin INEC, su ka ragargaza akwatin zaɓe

    WHO ta tallafa wa kananan hukumomin Kaduna da Babura

    Kotu ta bada belin barawon babura 100 kan naira miliyan 1

    Thugs-attack-collation

    KASHE-KASHEN JAJIBIRIN ZAƁEN GWAMNONI: An kashe mutum uku a harin da ‘yan daba su ka tarwatsa taron APC a Oyo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa

Premium TimesbyPremium Times
February 8, 2017
in Labarai, Labarai daga Jihohi
0
Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa

A wannan makonne gwamnatin tarayya ta kafa wata kwamiti domin ta binciko hanyoyin da za ta bi domin samar da sauki akan matsanancin tsadar abinci da mutane ke fama dashi.

Mun tambayi masu karatu a shafin mu na sadarwa ta Facebook (https://www.facebook.com/premiumtimeshausa/) da su ba gwamnati shawara akan hakan.

Mafi yawa daga cikin masu karantu sun goyi bayan wannan kokari na gwamnati kuma da yawa daga cikinsu sun yi kira ga gwamnati da ta gaggauta duba wannan matsala domin samar wa mutanen Najeriya sauki na wahalar matsanancin tsadar abinci da ake ciki.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102146863240859&include_parent=false“>Aminu Garba Adam ya shawarci gwamnati da ta kara yawan tallafin da take ba kamfanonin da suke sarrafa musamman shinkafa a kasa Najeriya.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102965643158981&include_parent=false“>Kamilu Attahiru ya zargi hau-hawan farashin akan rufe iyakokin kasa Najeriya da gwamnati tayi.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102969229825289&include_parent=false“>Prince Faisal ya shawarci gwamnati da ta fara nomawa da shigo da abincinta domin siyar wa mutane a farashin da ya kamata.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102477366541142&include_parent=false“>Rabiyu Yusus Manri yayi kira ga gwamnati da kara wadata manoma da taki. Y ace hakann ezai sa a sami sauki akan hakan.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102113246577554&include_parent=false“>Nasir Mustapha Na farko gwamnati ta dawo da tallafin taki ko kuma ta samar da taki mai araha domin babu yadda zakayisi taki 11,000 aci kuma abinci bazaiyi tsada ba.Abu na 2 gwamnati ta samar da abinci mai araha ta siyar ga talakawa

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102126909909521&include_parent=false“>Muhammad Tahir To Abu Na Farko Dai Gwamnati Ya Kamata Ta Samar Da Kayayyakin Aikin Noma Na Zamani Da Takin Zamani Da Ta Irin Shuka Ingantacce Da Magun Gunan Gwari Da Tallafin Kudi Ga Manoma, Domin Mutukar Akwai Wadatar Abu To Bazai Yi Tsada Ba! Na Biyu A Samar Da Hukumar Kula Da Farashin Kayayyaki Acikin Kasa, Wacce Zata Dauki Alhakin Duba Kasuwanni Da Shagonan Sayar Da Kayayyakin , Na Uku Abar Yan Kasuwa Su Shigo Da Kayan Abinci Da Makamantan Su Ta Haka Za A Ringa Sayan Na Gida Da Na Waje Wanda Kaga Yafi Sauki Shine Zaka Saya!

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102128283242717&include_parent=false“>Hussaini Mohammadu F Muhammadu Abun yi anan shine? Ahana dukkan eyan kasuwa fitar da abinci daga arewa xuwa kudu? Domin mu nan adamawa kullum sai tralar tafita da amfanin gona ixuwa kudu tsabagen mugunta na eyan kasuwan mu. Ina fatan Allah yataya Riqo. Ya bada sa’a wa wannan gumnatin.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102093566579522&include_parent=false“>Danlami Siniya Gyallesu Zaria Ni A Gani Na shawarata ga yan-wannan kwamiti da mukkadashin shugaban kasa ya kafa shine Dole su Duba Haraji da Gwamnati ke Dorawa kayayyakin masarufi sannan a sake Duba yadda Babban Banki Najeriya yake canzar da farashin Dala sannan Dole wannan kwamiti ya ba Gwamnati shawara Domin farfado da Hukumar Nan ta kayyade farashin kayayyaki Domin A zahirin Gaskiya akwai wasu yan-kasuwa da Babu Allah a cikin zukatansu yadda Gwamnati ta zuba musu ido suna cin karensu Babu Babbaka wannan abu sam Baiyi Dai-dai ba Daga karshe muna addu’ar Allah yasa wannan mataki da Gwamnati zata Dauka ya zama shine sanadiyyar kawo sasauci a kasuwannin mu Ameen.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102117219910490&include_parent=false“>EngHassan Mohammed nishawara akan ya rage kayakin misali malamin pramary kwatakwa albashinsa bai wuche dubu she uku ba 13000 to ko bai wuche kudin rabin shinkafa ba tayaya xai rayu atakaice bakudin siyan kayan miya, bakudin magarantan yara, bakudin siyan tufafin kada na yaranka damatan ka dasauransu allah yajera najeria.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102125456576333&include_parent=false“>Abubakar Malami Shawarina anan shine akula da wadannan matsaloli, sannan a magance su 1, karancin takin zamani 2, tsadar takin zamani 3, haraji mai yawa da ake karba a kasuwannin. Idan an magance wadannan matsaloli sannan sai abi wadannan matakan 1, tallafawa manoma da bashi mai sauki 2, tallafamusu da kayan ainki gona irin na zamani 3, samar musu da iri mai kyau a farashi mai rahusa 4, kara wayar da kan mutane akan muhimman cin noma 5, akuma wayar da mutane akan muhimman jin tausayi ta yadda manomi zaina tausayin mai sayan kayan shi, bayan gomnati ta tausaya mishi. wannan duka bazai yuba har sai ansamu hadin kan gomnatin tarayya, jahohi, da kananan hukumomi, da aiki tukuru ba dare ba rana. Nakarshe a tattauna da manoma kana da ankasuwan domin jin ina matsolin suke don a magance su. Allah yakarawa kasar mu albarka da wadata, ya kara taimakon shuwagabannin mu akan adalci da tausayi.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102477366541142&include_parent=false“>Rabi’u Yusuf Manra Kasu ranshin adalci nacikin abunda ke kawo hauhawan farashi dalili kuwa kasa lrinsu saudiya sukan sawo kayan masarufi daga wata kasa suzo sukarya farashin sa don yankasa sujidadi ldan yan kasuwan su suna saida kaya kan dubu goma susai gwamnati sai susaida takwas kaga aitalaka zaisamu sauki

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102199856568893&include_parent=false“>Ibrahim Isah hakika mun gamsu, to amma ni shawarata Akan haka shine . na farko suji tsoron Allah. na biyu su sani cewa an wakilcesu ne dan gano meke sa hauhawar farashin kayan bukatun yauda kullum. karya zamana suzo su sha shayi su koma insunyi haka sunci amana fatanmu shine su tsaya kai da fata suyi gaskiya acikin aikinda aka sakasu.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102422559879956&include_parent=false“>Musa Shitu Dole sai gwamnati tasayi amfanin gona ta kuma sami yan kasuwa masu gaskiya tabasu farashe mai sauki dakuma doka mai tsanani akan duk wanda yasaba wannan farashen na gwamnati misali a basu akan naira dubu biyar ace susayar naira dubu biyar da dari biyu kuma asamasu ido.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102128919909320&include_parent=false“>Aliyu Abubakar Gaskiya itace kamar yanda wasu sukace yawancin kayayyakin nan daga ketare ake shigo dasu kuma dollar ake amfani ake siyosu in anaso kaya su sakko dole babban banki Nigeria yakoma ba yankasuwa farashin dola Wanda gomnati takayyade tunda wasu kayayyakin baa yinsu kosaidasu a Nigeria mafi yawanci akasashen waje ake sayosu

Tags: AbinciFacebookgwamnatiHausaNajeriyaNigeriaRabiyu Yusus Manri
Previous Post

Babu wani likitan gargajiya da yake da maganin warkar da Kanjamau – Sani Aliyu

Next Post

Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Next Post
Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Sakamakon Zaɓen Kaduna: APC ta ba PDP ratan kuri’u 12,000 a jimlar kuri’un da aka bayyana na kananan hukumomi 22 saura karamar hukumar Kudan
  • ƘAURAN BAUCHI: Rundunar Bala ta tarwatsa Dakarun APC a Bauchi
  • BANKA WA GIDAN WUTA: Darasi da jan hankali ga Hukumar Tace Finafinai ta Kano
  • KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano
  • ZAƁEN GWAMNAN KEBBI: Hukumar Zaɓe ta bayyana zaɓen Kebbi, ‘INKONKULUSIB’

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.