• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa

Premium TimesbyPremium Times
February 8, 2017
in Labarai, Labarai daga Jihohi
0
Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa

A wannan makonne gwamnatin tarayya ta kafa wata kwamiti domin ta binciko hanyoyin da za ta bi domin samar da sauki akan matsanancin tsadar abinci da mutane ke fama dashi.

Mun tambayi masu karatu a shafin mu na sadarwa ta Facebook (https://www.facebook.com/premiumtimeshausa/) da su ba gwamnati shawara akan hakan.

Mafi yawa daga cikin masu karantu sun goyi bayan wannan kokari na gwamnati kuma da yawa daga cikinsu sun yi kira ga gwamnati da ta gaggauta duba wannan matsala domin samar wa mutanen Najeriya sauki na wahalar matsanancin tsadar abinci da ake ciki.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102146863240859&include_parent=false“>Aminu Garba Adam ya shawarci gwamnati da ta kara yawan tallafin da take ba kamfanonin da suke sarrafa musamman shinkafa a kasa Najeriya.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102965643158981&include_parent=false“>Kamilu Attahiru ya zargi hau-hawan farashin akan rufe iyakokin kasa Najeriya da gwamnati tayi.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102969229825289&include_parent=false“>Prince Faisal ya shawarci gwamnati da ta fara nomawa da shigo da abincinta domin siyar wa mutane a farashin da ya kamata.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102477366541142&include_parent=false“>Rabiyu Yusus Manri yayi kira ga gwamnati da kara wadata manoma da taki. Y ace hakann ezai sa a sami sauki akan hakan.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102113246577554&include_parent=false“>Nasir Mustapha Na farko gwamnati ta dawo da tallafin taki ko kuma ta samar da taki mai araha domin babu yadda zakayisi taki 11,000 aci kuma abinci bazaiyi tsada ba.Abu na 2 gwamnati ta samar da abinci mai araha ta siyar ga talakawa

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102126909909521&include_parent=false“>Muhammad Tahir To Abu Na Farko Dai Gwamnati Ya Kamata Ta Samar Da Kayayyakin Aikin Noma Na Zamani Da Takin Zamani Da Ta Irin Shuka Ingantacce Da Magun Gunan Gwari Da Tallafin Kudi Ga Manoma, Domin Mutukar Akwai Wadatar Abu To Bazai Yi Tsada Ba! Na Biyu A Samar Da Hukumar Kula Da Farashin Kayayyaki Acikin Kasa, Wacce Zata Dauki Alhakin Duba Kasuwanni Da Shagonan Sayar Da Kayayyakin , Na Uku Abar Yan Kasuwa Su Shigo Da Kayan Abinci Da Makamantan Su Ta Haka Za A Ringa Sayan Na Gida Da Na Waje Wanda Kaga Yafi Sauki Shine Zaka Saya!

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102128283242717&include_parent=false“>Hussaini Mohammadu F Muhammadu Abun yi anan shine? Ahana dukkan eyan kasuwa fitar da abinci daga arewa xuwa kudu? Domin mu nan adamawa kullum sai tralar tafita da amfanin gona ixuwa kudu tsabagen mugunta na eyan kasuwan mu. Ina fatan Allah yataya Riqo. Ya bada sa’a wa wannan gumnatin.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102093566579522&include_parent=false“>Danlami Siniya Gyallesu Zaria Ni A Gani Na shawarata ga yan-wannan kwamiti da mukkadashin shugaban kasa ya kafa shine Dole su Duba Haraji da Gwamnati ke Dorawa kayayyakin masarufi sannan a sake Duba yadda Babban Banki Najeriya yake canzar da farashin Dala sannan Dole wannan kwamiti ya ba Gwamnati shawara Domin farfado da Hukumar Nan ta kayyade farashin kayayyaki Domin A zahirin Gaskiya akwai wasu yan-kasuwa da Babu Allah a cikin zukatansu yadda Gwamnati ta zuba musu ido suna cin karensu Babu Babbaka wannan abu sam Baiyi Dai-dai ba Daga karshe muna addu’ar Allah yasa wannan mataki da Gwamnati zata Dauka ya zama shine sanadiyyar kawo sasauci a kasuwannin mu Ameen.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102117219910490&include_parent=false“>EngHassan Mohammed nishawara akan ya rage kayakin misali malamin pramary kwatakwa albashinsa bai wuche dubu she uku ba 13000 to ko bai wuche kudin rabin shinkafa ba tayaya xai rayu atakaice bakudin siyan kayan miya, bakudin magarantan yara, bakudin siyan tufafin kada na yaranka damatan ka dasauransu allah yajera najeria.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102125456576333&include_parent=false“>Abubakar Malami Shawarina anan shine akula da wadannan matsaloli, sannan a magance su 1, karancin takin zamani 2, tsadar takin zamani 3, haraji mai yawa da ake karba a kasuwannin. Idan an magance wadannan matsaloli sannan sai abi wadannan matakan 1, tallafawa manoma da bashi mai sauki 2, tallafamusu da kayan ainki gona irin na zamani 3, samar musu da iri mai kyau a farashi mai rahusa 4, kara wayar da kan mutane akan muhimman cin noma 5, akuma wayar da mutane akan muhimman jin tausayi ta yadda manomi zaina tausayin mai sayan kayan shi, bayan gomnati ta tausaya mishi. wannan duka bazai yuba har sai ansamu hadin kan gomnatin tarayya, jahohi, da kananan hukumomi, da aiki tukuru ba dare ba rana. Nakarshe a tattauna da manoma kana da ankasuwan domin jin ina matsolin suke don a magance su. Allah yakarawa kasar mu albarka da wadata, ya kara taimakon shuwagabannin mu akan adalci da tausayi.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102477366541142&include_parent=false“>Rabi’u Yusuf Manra Kasu ranshin adalci nacikin abunda ke kawo hauhawan farashi dalili kuwa kasa lrinsu saudiya sukan sawo kayan masarufi daga wata kasa suzo sukarya farashin sa don yankasa sujidadi ldan yan kasuwan su suna saida kaya kan dubu goma susai gwamnati sai susaida takwas kaga aitalaka zaisamu sauki

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102199856568893&include_parent=false“>Ibrahim Isah hakika mun gamsu, to amma ni shawarata Akan haka shine . na farko suji tsoron Allah. na biyu su sani cewa an wakilcesu ne dan gano meke sa hauhawar farashin kayan bukatun yauda kullum. karya zamana suzo su sha shayi su koma insunyi haka sunci amana fatanmu shine su tsaya kai da fata suyi gaskiya acikin aikinda aka sakasu.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102422559879956&include_parent=false“>Musa Shitu Dole sai gwamnati tasayi amfanin gona ta kuma sami yan kasuwa masu gaskiya tabasu farashe mai sauki dakuma doka mai tsanani akan duk wanda yasaba wannan farashen na gwamnati misali a basu akan naira dubu biyar ace susayar naira dubu biyar da dari biyu kuma asamasu ido.

https://www.facebook.com/plugins/comment_embed.php?href=https%3A%2F%2Fwww.facebook.com%2Fpremiumtimeshausa%2Fphotos%2Fa.439652846156934.1073741828.436155586506660%2F1102074863248059%2F%3Ftype%3D3%26comment_id%3D1102128919909320&include_parent=false“>Aliyu Abubakar Gaskiya itace kamar yanda wasu sukace yawancin kayayyakin nan daga ketare ake shigo dasu kuma dollar ake amfani ake siyosu in anaso kaya su sakko dole babban banki Nigeria yakoma ba yankasuwa farashin dola Wanda gomnati takayyade tunda wasu kayayyakin baa yinsu kosaidasu a Nigeria mafi yawanci akasashen waje ake sayosu

Tags: AbinciFacebookgwamnatiHausaNajeriyaNigeriaRabiyu Yusus Manri
Previous Post

Babu wani likitan gargajiya da yake da maganin warkar da Kanjamau – Sani Aliyu

Next Post

Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Next Post
Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Ba za mu goyi bayan zanga- zangar da Tuface ya shirya ba – Kungiyar Mawakan jam’iyyar APC

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FASHEWAR TUKUNYAR GAS A KANO: Ministar Jinƙai na so a ɗau matakan hana aukuwar bala’o’i
  • Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80
  • Hukumar NAPTIP ta cafke matar da ta shahara wajen ciniki da safarar mutane
  • KADUNA TA DAGULE: Boko Haram sun darkako Kaduna, ta’ammali da muggan kwayoyi ya yi tsanani a jihar – El-Rufai
  • 2023: APC ta canja ranakun zaɓen fidda-gwanin ‘yan takara

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.